Atiku Abubakar
An bukaci dan takarar gwamnan jam’iyyar PDP a jihar Kogi, Dino Melaye, da ya amsa tambayoyin da aka yi masa domin kotun zaben shugaban kasa ba wajen wasa bane.
Tsohon shugaban kasa, Chif Olusegun Obasanjo ya kara bayyana cewa dan takarar jam'iyyar Labour, Peter Obi yafi dukkan sauran 'yan takarar cancanta a kasar.
Daniel Bwala ya bayyana kuskuren da shugaba Tinubu ya yi a jawabinsa na ranar dimokuraɗiyya da ya yi. Bwala ya ce yakamaata Tinubu ya tuna da Atiku da Peter Obi
Sanatan Ben Murray Bruce ya kwararawa Bola Tinubu yabo, ya caccaki tsofaffin Shugaban Najeriya. Bruce ya na jin dadin yadda Tinubu ya dauko mulkinsa a yanzu.
Shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC), Farfesa Mahmood Yakibu, zai bayyana a gaban kotu domin bayar da shaida a ƙarar Atiku kan nasaear Tinubu.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya yi shaguɓe ga Atiku Abubakar, ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP kan yawan zuwan da yake yi Villa wajen Tinubu.
‘Yan kungiyar G5 da suka yaki Atiku Abubakar a jam’iyyar PDP sun sa labule da Bola Tinubu. Mun kawo labarin makasudin kus-kus da sks yi da sabon shugaban kasa.
Za a ji labari Festus Keyamo SAN bai yi nasara a karar da ya shigar a kotun tarayya a kan Alhaji Atiku Abubakar ba. Tsohon Ministan zai lalo kudi ya biya Atiku.
Wani shaidar jam'iyyar PDP da dan takararta na shugabancin kasa Atiku Abubakar, ya shaidawa kotu cewa Atiku da Tinubu ba su cancanci a ayyanasu a matsayin.
Atiku Abubakar
Samu kari