Atiku Abubakar
Kamfanin yada labarai na ƙasar Birtaniya (BBC) ta sake nanata cewa tana nan kan bakanta dangane da binciken da ta gudanar kan takardun karatun Shugaba Tinubu.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci kotun ƙoli da kada ta ƙarbi sabbin hujjojin da Atiku Abubakar ya gabatar mata a cigaba da shari'ar da su ke yi.
Wani jigon jam’iyyar APC mai mulki mazaunin jihar Lagas, Joe Igbokwe, ya ba manyan masu adawa da Tinubu, Atiku Abubakar da Peter Obi shawara ta gaskiya.
Wata gamayyar kungiyoyi CSO ta yi kira ga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya cirewa Atiku Abubakar lambar karramawa ta GCON da ake ba mataimakan shugaban ƙasa.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci kotun ƙoli ta yi watsi da ƙarar da jam'iyyar PDP da ɗan takararta Atiku Abubakar, suka ɗaukaka kan nasararsa a zaɓe.
Gidan labarai na kasar Birtaniya, BBC, ya fitar da rahoton da ke cewa babu wata hujja dake nunaTinubu na Najeriya ya kirkiri satifiket din bogi ta Jami'ar Chicago.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour, Peter Obi ya bayyana yadda Tinubu ya zubar wa Najeriya mutunci a idon duniya kan takardun bogi da ya mallaka.
Takaddama kan takardun karatun shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ta sanya an bankaɗo takardun karatun da ƴan takarar shugaban ƙasa na 2023 suka ba INEC.
Babban limamin cocin Revival and Restoration Global Mission, Fasto Kingsley Okwuwe, ya yi sabon hasashe game da shari’ar zabe da za a yi a kotun koli.
Atiku Abubakar
Samu kari