Atiku Abubakar
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya ce ba shi da alaƙa da wani shafin yanar gizo da ake yaɗawa cewa shi ne zai ba da tallafin N65,000.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar ya tura sakon jaje ga dansa, Adamu Atiku bayan rashin daya daga cikin hadiminsa mai suna Musty Jada.
Kungiyar kabilar Igbo (Ohanaeze Ndigbo) ta caccaki tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar kan kalamansa game da zaben 2027 da ake tunkara.
Jam'iyyar APC ta gargadi 'yan adawa cewa haɗin gwiwar Atiku Abubakar da PEter Obi ba zai yi tasiri a 2027 ba, tana mai cewa Bola Tinubu zai sake yin nasara.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya dauki nauyin karatun talakawa a karamar hukumar Ganye a jihar Adamawa. Ya raba tallafi ga makarantu
Jam'iyyar APC ta wanke kanta daga zargin cewa ta jefa rikici a PDP. APC ta yi wa Atiku zazzafan martani kan cewa tana amfani da Wike wajen hura wuta a PDP.
Hadimin Atiku Abubakar ya tabbatar da cewa tsohon mataimakin shugaban kasa yana shiri da Peter Obi domin gyara kura-kuran da suka tafka a zaben 2023.
Paul Ibe, mai magana da yawun tsohon mataimakin shugaban ƙasa ya ce haɗa kan maoi gidansa Atiku Abubakar da Peter Obi zai kawo karshen mulkin APC.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi martani kan bukatar da sakataren gwamnatin tarayya ya zo da ita kan zaben 2027.
Atiku Abubakar
Samu kari