Atiku Abubakar
Fasto Feyi Daniels na cocin the IReight Christian Family ya ce Allah ya nuna masa Obi zai yi kuka bayan zabe yayin da yake magana kan wanda zai lashe zaben.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, ya bayyana cewa cikin ruwan sanyi zai kayar da abokin hamayyar sa, na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu.
A yayin da ake tunkarar babban zaben shugaban kasa na 2023, wata zaben jin ra'ayi na shafin intanet da aka yi ya nuna cewa Bola Tinubu na APC zai ci zaben 2023.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya samu wani gagarumin tagomashi, malaman addini 100 sun koma bayan sa a jihar Rivers
A jiya ne jam’iyyar APC a Ribas tayi wa 'yan adawaraddi bayan Kwamitin yakin neman zaben na PDP ya ce Hon. Rotimi Chibuike Amaechi yana tare da Atiku Abubakar.
Tsohon karamin ministan shari’a kuma jigon PDP ya kuna yakinin cewa Atiku Abubakar zai samu kuri’u masu yawan gaske a arewa ta tsakiya a zaben shugaban kasa.
‘Diyar Atiku Abubakar watau Hauwa Atiku-Uwais ta yarda da manufarsa ta yin gwanjo da kadarorin kasar nan, ta kuma ce ‘dan takaran na jam’iyyar PDP zai ci zabe.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na PDP, Atiku Abubakar, ya bayyana hanyar da ya bi ya kawo wa shirin tazarcen Obasanjo cikas
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya sake sukuwar sallah kan taron da Atiku ya kira wasu mutanen Ribas suka tattauna a Abuja, ya ce zai gane ɓakko miya ce.
Atiku Abubakar
Samu kari