Atiku Abubakar
Za a fahimci takarar Shugaban Kasa za tayi zafi tsakanin APC, PDP, LP da NNPP a 2023. Atiku Abubakar, Bola Tinubu da Rabiu Kwankwaso za su kara da Peter Obi.
Wani fitaccen lauya masanin harkokin doka, Ridwan Oyafajo, ya ce mai yuwuwa tarihin Atiku na faɗuwa a zabe ya ci gaba da bibiyarsa har a zaben ranar Asabar.
Muna Bawa Yan Najeriya Hakuri Abisa Zaben da Muka saka Sukayi Na APC, Mun fita Daga Tafiyar, Zuwa PDP ta Atiku Abubakar Da Okowa - CewarKungiyar Magoya Baya
Gabannin babban zaben shugaban kasa na ranar Asabar, 25 ga watan Fabrairu, manyan jiga-jigan jam'iyyar PDP sun nuna yakinin cewa Atiku Abubakar zai ci zabe.
Yan kwanaki kafin babban zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabrairu, kungiyar malaman jihar Kano sun ayyana goyon bayansu ga takarar Atiku Abubakar.
Gamayyar kungiyoyin wayar da kan jama'a tayi kira ga dan takarar shugaban kasa na jamiyyar PDP, Atiku Abubakar, da ya janye wa dan takarar NNPP, Rabiu Kwankwaso
Jam’iyyun adawa guda biyar a jihar Oyo sun nuna goyon bayansu ga dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu kwanaki uku kafin babban zabe.
Za a ji wasu Kungiyoyin Magoya Bayan Buhari/Osinbajo su na goyon bayan Atiku Abubakar. A zaben da za ayi, kungiyar ta ce tana harin nasarar Atiku/Okowa a 2023.
Mai neman kujerar shugaban ƙasa karkashin inuwar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya ce gwamna Nyesom Wike ba zai iya jan ragamar Tinubu ya samu nasara a Ribas ba.
Atiku Abubakar
Samu kari