Yajin aikin ASUU
Tsohon Ministan ilmi ya bada hakurin gaza kawo karshen yajin aikin ASUU. Ministan kwadago, Festus Keyamo ya nuna akwai inda ASUU ta ke da gaskiya a rikicin su.
Dalibai a jami'ar tunawa da Abubakara Tafawa Balewa da ke Bauchi da jami'ar Bauchi sun shirya fitowa tituna zanga-zanga rabin jikin su tsirara kan yajin aiki.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi kira Kungiyar Malaman Jami'o'i, ASUU, su janye yajin aiki, rahoton TVC. Shugaban kasar ya kuma ba wa daliban Najeriya hak
Kungiyar daliban Najeriya ta kasa ta bayyana shirinta na tara kudade ga kungiyar malaman jami’o’i (ASUU), domin mayar da malaman ajujuwa, inda ta bayyana cewa
Kungiyar Malaman makarantun fasaha a Najeriya ASUP ta sanar da cewa ta yanke shawaran shiga yajin aikin gargadi na makonni biyu fari daga ranar 16 ga Mayu, 2022
Kungiyar dalibai ta kasa (NANS) reshen kudu maso gabas ta baiwa gwamnatin tarayya da kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) wa’adin kwanaki tara su bude dukkan jami’o
Malaman jami'o'i sun shafe fiye da watanni biyu suna yajin aiki saboda neman ingantacciyar walwala da kayan aiki don habaka sana'arsu ta koyarwa kamar na kowa.
Ya zuwa yanzu dai alamu na nuna ba a samu jituwa tsakanin FG da kungiyar malaman jami'o'i ta ASUU ba. ASUU ta kara tsawaita yajin aikinta nzuwa karin watanni 3.
Mambobin majalisar zartarwa ta Kungiyar Malamai masu Koyarwa ta Jami'o'in Najeriya a halin yanzu sun shiga ganawa. Mamban NEC din ya ce ta yuwu su sake zarcewa.
Yajin aikin ASUU
Samu kari