Arewa
Ana shirin fara azumin 2025 kayan abinci sun yi sauki a kasuwanni Kano, Niger Taraba da jihohin Arewa. Farashin gero, wake, masara, shinkafa da dawa sun karye.
Rundunar sojin Najeriya ta bukaci mazauna Sokoto da kada su biya harajin N25m da Turji ya kakaba, tana mai cewa ana nemansa kuma za a murkushe shi.
Jihar Benue ta sanar da barkewar zazzabin Lassa, inda mutum 5 suka kamu, 3 sun mutu. Gwamnati ta dauki matakan dakile cutar tare da wayar da kan jama’a.
Wata Ya Sameer Salihu a jihar Kebbi ta fara gyaran hanyar Kampani a ƙaramar hukumar Argungu don sauƙaƙa wa matafiya bayan ruwan sama ya lalata hanyar.
Birgediya Janar kukasheka mai ritaya ya ba gwamnatin Bola Ahmed Tinubu shawara a kan matakin da za ta dauka wajen kawo karshen ta'addancin da ya addabi Arewa.
Ministan tsaro a Najeriya, Muhammed Badaru Abubakar, ya magantu kan matsalar ta'addanci a Arewacin kasar inda ya ce a yanzu tsaro ya inganta a yankin.
'Yan sanda sun hallaka wani matashin dalibi da suke zargin yana da hannu a kai wa 'yan ta'adda bayanan sirri a wasu yankunan jihar Katsina da ke Arewa masu Yamma.
Sanata Lawal Usman ya ware N500m don tallafawa Musulmai a Ramadan, tare da kira ga ‘yan kasuwa su rage farashin kayan abinci domin saukaka wahala.
Hukuncin da aka yankewa Mubarak Bala, Yahaya Sharif, da wasu mutane uku saboda ɓatanci ya sake janyo muhawara kan 'yancin yin addini da ma hakkin ɗan Adam.
Arewa
Samu kari