Arewa
Hukumar yaki da rashawa da masu yiwa arzikin kasa ta'annati, EFCC, ta ce ta kama wani mutum a filin jirgin Malam Aminu Kano, da katinan banki guda 576, Premium
Kungiyar tuntuba ta arewa, ACF ta nuna rashin jin dadin ta dangane da yadda gwamnonin arewa su ka nuna rashin tausayi ga jama’an da rashin tsaro ya ritsa da yan
Gwamnan Jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya sha alwashin kamo wadanda suka kashe makiyaya Fulani da manoman Tibi a jihar, da aka kashe a baya-bayan nan, domin su
Kungiyar hadin kan Arewa, ACF ta yi kira ga shugaban kasan Muhammadu Buhari da gwamnonin arewa a kan nuna tausayi ga wadanda ta’addanci ya shafi yankin su.
Kimanin manoma 45 ne aka kashe yayin da 27 suka jikkata sakamakon sabon hari da aka kai a kananan hukumomin Lafia, Obi da Awe a Jihar Nasarawa. Jaridar Daily Tr
Wata kungiyar kare hakkin bil adama, Take it Back Movement ta yi kira ga 'yan Najeriya daga yankin kudu su taya yan uwansu na arewa janyo hankalin gwamnati kan
Sarkin Wase, Muhammad Haruna ya ce akwai yuwuwar jihar Filato da ke Najeriya ta fuskancin karancin abinci sakamakon yadda rashin tsaro ya hana manoma zuwa gona.
Tsohon shugaban jam’iyyar APC na rikon kwarya, Bisi Akande, ya ce akwai wasu shugabannin arewa da suka nemi kada jam’iyyar ta tsayar da Shugaba Muhammadu Buhari
Gwamnonin yankin arewa maso gabashin Najeriya sun sa labule karkashin kungiyarsu a Damaturu, babban birnin jihar Yobe, wannan taron shine karo na shida cif.
Arewa
Samu kari