Arewa
Tun bayan cire tallafin mai, wasu mazauna birnin Maiduguri sun bayyana yadda suka koma hawa kekuna don rage musu radadin cire tallafin da aka yi a Najeriya.
Likitin jijiya na farko a jihar Bauchi, Farfesa Abdu Ibrahim, ya koma ga mahaliccinsa bayan ya yi fama da dogon rashin lafiyan wanda ya ƙi ci ya ƙi cinyewa.
Tsohon gwamnan jihar Benuwai da ya gabata, Samuel Ortom, ya musanta rahoto da ke yawo a soshiyal midiya cewa Tinubu ya zaɓe shi a cikin waɗanda zai ba Minista.
Hukumar Alhazai a birnin Abuja, ta sanar da rasuwar daya daga cikin mahajjata mai suna Hajiya Amina Yunusa a birnin Makkah, ta mika sakon ta'aziya ga iyalanta.
Gwamna Ahmad Aliyu na jihar Saƙkwato ya cika alkawarin da ya ɗauka na dawo da biyan mutane masu lalurar nakasa tallafin N6,500 a kowane wata a jihar Sokoto.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya ba wa alhazan jihar fiye da 3000 Riyal 300 don rage musu radadi, ya roke su da zuci gaba da yiwa jihar addu'a.
Wani matashi wanda ya kasance makaho mai suna Waziri Oluwatomi Ahmed ya bayyana yadda ya samu matsalar makanta lokacin da ya ke tuki, ya bawa makafi shawara.
Kungiyar Kwadago ta NLC reshen jihar Kano za ta shiga kafar wando daya da Gwamna Abba Gida Gida kan dakatar da albashin ma'aikata fiye da 10,000 a jihar Kano.
Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cire tallafin mai da shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi da cewa ya kara jawo matsaloli na yunwa musamman a Arewacin kasar.
Arewa
Samu kari