Arewa
Gwamnan jihar Benuwai, Hyacinth Alia, yace gwamnatinsa ta gano ma'aikatan bogi 2,500 kuma ta gano yadda ake tafka almundahana a tsarik biyan albashin ma'aikata.
Dan takarar majalisar Tarayya a PDP a mazabar Kabba-Bunu Ijumu a jihar Kogi, Honarabul Olaiya Michael ya riga mu gidan gaskiya a jiya Laraba 19 ga watan Yuli.
Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya rabawa magidanta 13,000 kyautar kayayyakin abinci a karamar hukumar Gwoza da ke jihar. Mutanen da aka bai wa.
Gwamnonin Najeriya, akwai wadanda suka samu nasarar yin mataimakin gwamna kafin daga bisani a zabe su su zama gwamnoni a jihohin da suke, ciki akwai Ganduje.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya caccaki Shugaba Tinubu kan tsarin da ya dauko na raba kudade don rage radadin cire tallafin man fetur da a ka yi a kasar
Wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun yi ajalin wani dan kasuwa mai suna Chinonso Ugwu a kauyen Balele da ke karamar hukumar Ningi a jihar Bauchi.
Hukumar Jami'ar Jihar Kaduna (KASU) ta musanta jita-jitar da ake yadawa cewa akwai rashin bin ka'ida a sabbin nade-naden da makarantar ta yi na fifita Musulmai.
Rundunar sojin Najeriya ta gargaɗi 'yan ta'adda da sauran 'yan bindigan daji musamman a Arewa maso Yamma da su miƙa wuya ko kuma dakaru su aika su barzahu.
Rundunar 'yan sandan jihar Jigawa ta yi nasarar cafke wani matashi likitan bogi mai suna David Samuel bisa zargin gudanar da asibiti da kula da marasa lafiya.
Arewa
Samu kari