Arewa
Tsohuwar gwamnatin Abdullahi Ganduje a shekarar 2020 ta tube Muhammadu Sanusi II daga kurajerar sarautar Kano wanda ake ganin siyasa ta shiga cikin lamarin.
Kungiyar dattawan Arewa ta yi kira ga ƴan Najeriya su ci gaba da zama lafiya, kar su tada hankulansu kan abubuwan da ke faruwa a masarautar jihar Kano.
Dan majalisar dokokin jihar Adamawa, Hon. Abdulmalik Jauro Musa ya rasu da safiyar yau Juma'a 24 ga watan Mayu a kasar India bayan shan fama da jinya.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya yabawa Gwamna Abba Kabir da ƴan majalisar dokokin jihar kan wannan mataki da suka ɗauka na mayar da shi kan kujerarsa.
Ministar harkokin mata, Uju Kennedy-Ohanenye ta ba da tallafin kayan abinci da zannuwa da na karatu ga yan mata marayu 100 a jihar Niger domin tallafa musu.
Allah ya albarkaci Arewacin Najeriya da masu arziki wadanda suka yi shura a duniya da suka haɗa da Aliko Dangote da Abdussamad Rabiu da sauransu.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje ya yi shaguɓe ga Sarki Muhammadu Sanusi II a wani tsohon faifan bidiyo bayan tube shi a sarautar jihar.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya sanya hannu a dokar da ta rusa masarautun jihar guda biyar da gwamnatin Abdullahi Ganduje ta kirkiro a shekarar 2019.
Awanni kadan bayan rusa masarautun jihar Kano guda biyar da Majalisar dokoki ta yi, masu nadin sarauta sun shiga gidan gwamnati domin nada sabon Sarki.
Arewa
Samu kari