Arewa
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya yi magana kan binciken tsohon gwamnan jihar, Dakta Abdullahi Umar Ganduje inda ya ce babu bita da kullin siyasa.
'Yan daba sama da 50 ne aka kama a Kano dauke da muggan makamai don yunkurin tayar da hankali a lokacin hawan sallah yayin da 'yan sanda sun tabbatar da kama su.
Yayin da kwmaitin zartaswa ke shirin zama mako ƙai zuwa, yan Arewa ta Tsakiya sun fara bayyana waɗanda suka dace a bai wa kujerar shugaban jam'iyyar PDP.
Akwai euraren shakatawa da ke cike da ababen tarihi da nishadi wanda ya kamata dukkan wanda ya ke jin Kaduna ya ziyarta domin bawa idonsa abinci.
An shiga jimami bayan ɗan tsohon gwamnan Kofi, Mohameed Ibrahim Idris ya yanki jiki ya fadi jim kadan bayan dawowar shi daga sallar idi a birnin Tarayya Abuja.
Kungiyar Arewa Renaissance Front a jihar Kano ta gargadi Gwamna Abba Kabir kan binciken tsohon gwamnan jihar, Umar Ganduje game da badakalar kadarorin jihar.
Gwamnatin jihar Yobe ta ce ta kammala dukkanin wasu shirye-shirye ta bangaren tsaro a yayin da za a gudanar da bikin karamar Sallah daga gobe Laraba.
Hasashen hukumar NiMet ya nuna cewa za ayi zazzafar rana da kuma tsawa daga ranar Litinin zuwa Laraba a Nijeriya. Wannan lokaci ne na bukukuwan Sallah.
An sanar da ranar da ya kamata Musulmai a Najeriya su fara duba watan sallah a shekarar 2024, wanda tuni an azumci kwanaki da dama a watan Ramadana.
Arewa
Samu kari