Aliko Dangote
Alhaji Aliko Dangote, shugaban kamfanonin Dangote a ranar Litinin ya halarci wata ganawa tare da Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, a fadar shugaban kasa Buhari.
Kakan mutumin da yafi kowa kudi a nahiyar Afrika, Aliko Dangote, yana daya daga cikin 'yan Najeriya da suka fara amfani da banki bayan da aka bude shi a kasar.
Gwamnati na neman raba Dangote da Kamfanin Simintin Obajana. Hakan na zuwa ne bayan Gwamnati na Kokarin Karbe Kamfanin Obajana Daga Hannun Aliko Dangote a Kogi
Tatsuniyar cewa, attajirai zaman shantakewa suke yayin da wasu ko kuma dukiyarsu ke kara kanta da kanta ba lallai ya zama gaskiya ba saboda abubuwan gaskiya.
Hamshakin mai arzikin Afrika, Aliko Dangote yayi asara inda dukiyarsa tayi kasa wanda bata taba yi ba a cikin watanni 12, a halin yanzu dukiyarsa $18.8 biliyan.
Haduwar manyan masu kudin Afrika, shugaban Dangote Group kuma bakar fata da yafi kowa arziki a duniya,Aliko Dangote da shugaban bankin UBA Tony Elumelu a Legas.
Duk da tsallake matakai hudu a teburin hamshakan attajirai, hamshakin mai kudin Najeriya, Aliko Dangote, ya tafka asarar kudi kimanin N10.4bn daga kudinsa.
Shugaba Muhammadu Buhari, a ranar Talata kafa kwamiti mai mutum 16 na kawo karshen cutar zazzabin cizon sauro (maleriya) a Najeriya, tare da nada Aliko Dangote
Lauyan ya ce gwamnatin tarayya ta nuna halin ko in kula da kuma nuna rashin damuwa wajen warware yajin aikin ASUU da ya fara tun ranar 14 ga Fabrairu, 2022.
Aliko Dangote
Samu kari