Aliko Dangote
Dangote ya bayyana ranar da matatarsa za ta fara tace mai a Najeriya yayin da 'yan kasa ke ci gaba da bayyana kokensu ga yadda mai ke kara kudi a kasar.
An bayyana yadda Dangote ya ci ribar makudan kudade a daidai lokacin da wani adadi na dukiyarsa aka ce ya yi kasa saboda wasu dalilai na musayar kudi.
A wani jawabi na musamman, dalilin zuwan EFCC kamfanin Aliko Dangote domin yin bincike ya fito. Kamfanin ya ce babu laifin fari ko baki da ya aikata da CBN.
An bankado wata badakala bayan binciken Jim Obazee a CBN. Hukumar EFCC tana binciken kamfanoni 85, Dangote sun musanya zargin badakala lokacin Godwin Emefiele.
Hukumar yaki da masu yi wa kasa ta'annati (EFCC) ta gayyaci manyan jami'an kamfanin Dangote zuwa Abuja, a cigaba da binciken da take kan badakalar canji.
A duk kasashen nahiyar Afrika yanzu babu mai kudi kamar Johann Rupert. Mun kawo takaitaccen tarihin Johann Rupert da yadda ya sha gaban Dangote a sahun Attajirai.
Hukumar Yaki da Cin Hanci ta EFCC, ta sauka a babban ofishin kamfanin Dangote da ke Legas don gudanar da bincike da ke da alaka da tsohon gwamnan CBN, Emefiele.
An kawo jerin masu kudi 10 da su ka samu shiga sahun Attajiran Afrika a shekarar 2024. Na farko shi ne Aliko Dangote ko kuma a ce Mista Johann Rupert.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote, ya rasa matsayinsa na attajirin da yafi kowa kudi a nahiyar Afirika. An samu sabon na daya.
Aliko Dangote
Samu kari