Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Kamar yadda ya fada a dandalin Twitter, Hon. Abdulmumin Jibrin (NNPP) ya sake yin rabon tsabar kudi ga al’ummar da yake wakilta a majalisar tarayya daga Kano.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya cigaba da yin ruwan nadin mukamai a Kano. An zargi da Abba Gida Gida da nada mutane 3 a kowace karamar hukuma domin yakar APC
Abdulmumin Jibrin ya hadu da shugaban kasa Bola Tinubu a Aso Rock a ranar Juma'a, sun tattauna a kan abin da ya shafi siyasar Kano da shugaban kasan.
Rabiu Musa Kwankwaso ya yi zama da ‘Yan majalisa domin a karfafa NNPP. Kwankwaso ya tattauna da Ali Sani Madaki, Abdulmumin Jibrin da Abdulkadir Tijjani Jobe.
An nemi ayi rigima a zauren Majalisar Dokokin Kano, kan kudaden da gwamnatin jihar ta ware wa masarautu a karamin kasafinta na 2023 kamar yadda labari ya zo mana.
An gargadi Bola Ahmed Tinubu cewa ka da ya tsoma baki a shari’ar da ake yi a kan zaben gwamnan jihar Kano inda magoya bayan Abba Gida Gida su ka rungumi addu’o’i.
'Yan sandan jihar Kano ta cafke Daraktan Gudanarwa da Ayyuka na ma’ikatar ruwa ta jihar da wasu da zargin su da yin takardun bogi na samun izinin yi gwanjon kaya.
Rahoton nan ya tattaro wasu hukuncin shari’o’in da aka yi wanda aka yi nasara a kan Mai girma Abba Kabir Yusuf da aka fi sani da Abba Gida Gida a Kano.
Sanata Abdulrahman Kawu Sumaila ya yi maganar damar Abba Gida Gida a shari’ar zaben Gwamna Kano a kotun koli, Sanatan ya ce APC na harin jihar Kano ne a 2027.
Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Samu kari