Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
A yau ne kotun daukaka kara za ta yi hukunci a kan zaben Gwamna na jihar Kano. Rabiu Kwankwaso ya dawo Najeriya daga kasar waje ana gobe shari’ar Abba v Gawuna
Kotun daukaka kara ta tsayar da ranar Juma'a don yanke hukunci kan zaben gwamnan jihar Kano. Gwamna Yusuf ya daukaka karar hukuncin kotun sauraron kararrakin zabe.
Kungiyoyi da jagorori sun haskawa Gwamnati hadarin soke zaben Kano a kotu, an tunawa Bola Tinubu cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf aka zaba a zaben gwamnonin 2023.
Yayin da ake jiran a ji wanda zai yi nasara, magoya bayan Gwamna Abba Kabir Yusuf da mutanen Nasiru Yusuf Gawuna, hukumomi sun inganta tsaro a Kano har zuwa Filato.
Kwamishinan ‘Yan Sandan Kano ya fitar da sanarwa yayin da ake jiran hukuncin zaben Gwamna. Ana shari’a ne tsakanin Gwamna Abba Kabir Yusuf da Nasiru Yusuf Gawuna.
Bayan canjin gwamnati da kuma tsadar da rayuwa ta yi a Najeriya, Kungiyar ASUU ta reshen YUMSUK ta koka game da yadda abubuwa su ke tafiya a mulkin Abba Kabir Yusuf.
Abdulaziz Abdullahi Umar Ganduje ya je ofishin NNPP, ana tunanin zai koma jam’iyya mai kayan marmari. Shi kuwa ‘Danuwansa watau Umar Abdullahi Ganduje 'dan APC ne.
A karshen zaman SEC da aka yi, Gwamnatin jihar Kano ta amince ayi wasu ayyukan more rayuwa da cigaban al’umma a karkashin jagorancin Abba Kabir Yusuf.
Akinlolu Olujinmi (SAN) ya tsayawa Nasiru Yusuf Gawuna a kotun daukaka kara. Tsohon ministan shari'a ya zama babban lauyan Nasiru Gawuna a shari'ar zaben Kano
Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Samu kari