Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) ta ce ba ta gamsu da hukuncin Kotun Daukaka Kara na korar Abba daga kujerar gwamnan jihar Kano ba, ta garzaya Kotun Koli.
Jigon jam’iyyar APC a jihar Kano, Ilyasu Kwankwaso, ya yaba da hukuncin da kotun daukaka kara ta yanke na tsige Gwamna Abba Yusuf tare da soke zaben sa.
Gwamnan mai ci a jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana hukuncin da Kotun Daukaka Kara ta yanke matsayin "rashin adalci ga al'umar Kano", ya ce za je kotun koli.
A safiyar yau ne kotun daukaka kara za ta yanke hukuncin zaben Kano, A baya an ji NNPP ta zargi Abdullahi Umar Ganduje da Abdullahi Abbas da shirin hargitsa Kano.
Gwamnatin jihar Kano ta fitar da jawabi a jiya inda aka ji Abba Kabir Yusuf ya na so jama’a su zauna lafiya duk yadda zaman kotun daukaka kara ya kasance.
Mun jero korafin da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya mikawa kotu a kan zaben Kano, su ne hujjojin da Abba Kabir Yusuf zai so a duba wajen ruguza nasarar Nasiru Gawuna.
NNPP ta ce shugaban APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje da shugaban APC na Kano, Abdullahi Abbas, sun umarci a kawo ‘yan daba saboda shari'ar zaben Kano.
A yau ne kotun daukaka kara za ta yi hukunci a kan zaben Gwamna na jihar Kano. Rabiu Kwankwaso ya dawo Najeriya daga kasar waje ana gobe shari’ar Abba v Gawuna
Kotun daukaka kara ta tsayar da ranar Juma'a don yanke hukunci kan zaben gwamnan jihar Kano. Gwamna Yusuf ya daukaka karar hukuncin kotun sauraron kararrakin zabe.
Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Samu kari