Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
An gano yadda tsohon Shugaban Hukumar KASCO da ‘ya ‘yansa su ka wawuri N4bn a Kano, yanzu haka Ana shari’a tsakanin tsohon shugaban da Gwamnatin Abba Kabir Yusuf.
Shugaban 'yan taware a NNPP ya ce wasu katti sun zo har sakatariyar jam'iyya da bindiga za a kashe shi kan rikicinsu da Rabiu Kwankwaso wanda ya yi takara a 2023.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf za ta tura yara da-dama zuwa Indiya su yi digirgir, kuma ta biyawa dalibai 57, 000 kudin jarrabawar gama sakandare na NECO da NBTE.
Rabiu Musa Kwankwaso ya yi jawabi a wajen walimar aurar da Hisbah ta gudanar, jagoran ya ce babu abin da ya ke yawan raba aure a duniyar yau irin duba waya.
Wani Malamin addinin Musulunci a jihar Kaduna da ke Najeriya Ustaz Aliyu Rasheed Makarfi ya na cikin malaman da su ke wajen auren gata da aka yi a Kano.
Abba Kabir Yusuf ya garzaya kotu domin ya iya zama a kan kujerar Gwamna a Kano. Lauyan da yake kare Bola Tinubu a kotun zabe, Wole Olanipekun SAN zai tsayawa NNPP
Hon. Nasiru Sule Garo wanda tsohon ‘dan majalisar wakilan tarayya ne ya rasa kararsa a kotun zabe, Alkalai ba su samu hujjojin da za su sa a rusa zaben ba.
An ankarar da INEC cewa Rabiu Kwankwaso da mutanensa su na yi wa NNPP shisshigi. Wani Lauya ya bukaci hukumar ta yi watsi da shirin canza tambarinsu.
Gwamnan jihar Kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya dakatar da shugaban hukumar gudanarwa na KASCO Dr. Tukur Dayyabu Minjibir sakamakon samunsa da sakaci wajen aiki.
Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Samu kari