Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Akinlolu Olujinmi (SAN) ya tsayawa Nasiru Yusuf Gawuna a kotun daukaka kara. Tsohon ministan shari'a ya zama babban lauyan Nasiru Gawuna a shari'ar zaben Kano
Lauyoyi sun fito da kuskuren da Kotu ta yi wajen rusa nasarar Abba Gida Gida. Hukuncin da aka zartar a shari’ar zaben shugaban kasa zai raba gardama a jihar Kano.
Wani jigo a jam'iyyar NNPP ya bayyana dalilin da ya sa su Alki, Hukunyi suka sauya sheka daga jam'iyyarsu zuwa APC. Yace Kwankwaso ya yi hana kowa rawa gaban hantsi.
Gwamnatin Abba Kabiru Yusuf ta sake tsokano fushin kotu bayan rusau a masallacin idi. Dole Gwamnatin Kano ta biya diyyar Naira Biliyan 30 na rushe-rushen shaguna
‘Yan NNPP sun yi nasara a shari’ar zaben Kano, Abdulmumin Jibrin Kofa, Idris Dankawu, Abdulhamid Kamilu Ado da Muhammad Hassan Danjuma ba za su bar majalisa ba
Wasu Angwaye da Amaren Auren Hisbah sun yi ƙarar Tsohon Kwamishinan Ganduje Malam Garba Yusuf a Babbar Kotun Shari'ar Muslunci ta Kasuwa da ke Shahuci a Kano.
Shugaban jam’iyyar APC na kasa ya ce Nasiru Gawuna zai karbi mulkin Kano, Abdullahi Ganduje ya fitar da jawabi bayan nasarar da Alhasan Ado Doguwa a kotu.
Abba Gida-Gida ya fadi yadda aka samu dukiyar yin ayyuka bayan samun gwamnati babu kudi. Gwamna ya ce bai shigo wannan gwamnatin ne domin ya yi sata ba.
An gano yadda tsohon Shugaban Hukumar KASCO da ‘ya ‘yansa su ka wawuri N4bn a Kano, yanzu haka Ana shari’a tsakanin tsohon shugaban da Gwamnatin Abba Kabir Yusuf.
Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Samu kari