![Gaskiya Ta Bayyana Kan Kulla-Kullar Dawo Da Ahmed Lawan a Matsayin Shugaban Majalisar Dattawa Ta 10](https://cdn.legit.ng/images/560x315/c03429bde2bf31ed.jpeg?v=1)
Ahmed Ibrahim Lawan
![Gaskiya Ta Bayyana Kan Kulla-Kullar Dawo Da Ahmed Lawan a Matsayin Shugaban Majalisar Dattawa Ta 10](https://cdn.legit.ng/images/560x315/c03429bde2bf31ed.jpeg?v=1)
![DCD Ta Gano Makarkashiyar da Ahmad Lawan Suke Shiryawa Kafin Zaben Majalisa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/9facfa21f10760d9.jpeg?v=1)
![Tsohon Gwamnan Zamfara Ya Samu Goyon Bayan Na Kusa da Shugaba Buhari a Zaben Majalisa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/4bade975ec1c5c6e.jpeg?v=1)
![Zaben Majalisa: An Bar APC Da Ciwon Kai, Mutanen Arewa Maso Yamma Sun Huro Wuta](https://cdn.legit.ng/images/360x203/df1340f3cd600830.jpeg?v=1)
![Zaben Majalisa: An Gano Wanda Tsofaffin ‘Yan Majalisar Tarayya Suke Goyon Baya a APC](https://cdn.legit.ng/images/360x203/6bc902609baea8ba.jpeg?v=1)
![Yanzu-Yanzu: Yan Majalisar Dattawan Najeriya Za Su Tafi Hutun Easter Da Sallah](https://cdn.legit.ng/images/360x203/443538de6610473d.jpeg?v=1)
![Sanatan Jihar Kano Ya Shiga Sahun Masu Neman Kujerar Majalisar Dattawa a 2023](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c60b8ac4d4d9546b.jpeg?v=1)
Barau Ibrahim Jibrin ya shiga sahun wadanda za su nemi shugabancin Majalisar Dattawa. Da yiwuwar Sanatan Arewacin Kano ya gwabza da Orji Uzor Kalu a takarar.
![IWD2023: Mata 13 da Za Suyi Kafada da Kafada da Maza a Majalisa Bayan Nasara a Takara](https://cdn.legit.ng/images/190x107/32c5048b191edd63.jpeg?v=1)
Mun kawo jerin ‘Yan siyasan da INEC ta ba takardar shaidar lashe zaben Majalisa. Mata 13 rak su ka shiga jerin ‘Yan siyasa 360 da za su zama 'Yan majalisa.
![Zababbun ‘Yan Majalisa Masu Neman Shugabanci a Majalisar Wakilai da Dattawa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3d796e609ca4c164.jpeg?v=1)
Alhassan Ado Doguwa yana sha’awar zama Shugaban majalisa, sannan Sani Musa, Barau Jibrin, Orji Uzor Kalu, Godswill Akpabio su na harin kujerar Ahmad Lawan.
![2023: Mutanen Mazabata Sun Yi Azumi, Sun Yanka Rakuma Da Shanu Saboda In Yi Nasara A Zabe, Ahmad Lawan](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8ded27f6ffb7ec2b.jpeg?v=1)
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmed Lawan ya ce mutanen mazabarsa sun masa yankar dabobi da azumi saboda ya yi nasarar zarcewa kan kujerarsa a zaben 2023
![Zuwa Yanzu APC Ta Samu Sanatoci 38, PDP Ta Lashe 21, NNPP Ta Ci Kujeru a Majalisa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c60b8ac4d4d9546b.jpeg?v=1)
Rahoton nan zai nuna cewa Jam’iyyar APC ce a kan gaba da kujeru kusan 40 a Majalisar dattawa na kasa. APC ta na kan hanyar samun rinjaye a kan jam’iyyar PDP.
![Da Dumi-Dumi: Ahmed Lawan Ya Sake Lashe Zaben Sanata a Yobe](https://cdn.legit.ng/images/190x107/da3b4e37ab8e6726.jpeg?v=1)
Shugaban majalisar datawa, Ahmed Lawan, ya sake lashe zabe a matsayin sanata mai wakiltan Yobe ta Arewa. INEC ta sanar da haka bayan ya lallasa dan takarar PDP.
![Jerin Manyan Yan Siyasa 6 Da Suka Gaza Kawowa Dan Takarar Da Suke Goyon Baya Rumfar Zabensu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/cb5c60dc974e249e.jpeg?v=1)
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo, Abdullahi Adamu na APC, Gwamna Obaseki da shugaban majalisar dattawa Ahmad Lawan sun rasa rumfar zabensu a babban zabe.
![Yobe Ta Arewa: Kotun Allah Ya Isa Ta Shirya Yanke Hukunci Kan Shari’ar Lawan Da Machina](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1fcfa635f4c6f748.jpeg?v=1)
A baya kotun daukaka kara dake zama a Abuja ya jaddada cewa Bashir Sheriff Machina ne sahihin ‘dan takarar APC na kujerar sanatan Yobe ta arewa a jihar Yobe.
![Da Gaske Buhari Ya So Ahmad Lawan Ya Maye Gurbinsa? El-Rufai Ya Warware Abun da Buhari Ya Fada Masu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/eb0b043e9a7a21c7.jpeg?v=1)
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya bayyana cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kadu sosai a lokacin da ya ji labarin wai Ahmad Lawan ne APC ta tsayar.
Ahmed Ibrahim Lawan
Samu kari