Ahmed Ibrahim Lawan
Mun kawo jerin ‘Yan siyasan da INEC ta ba takardar shaidar lashe zaben Majalisa. Mata 13 rak su ka shiga jerin ‘Yan siyasa 360 da za su zama 'Yan majalisa.
Alhassan Ado Doguwa yana sha’awar zama Shugaban majalisa, sannan Sani Musa, Barau Jibrin, Orji Uzor Kalu, Godswill Akpabio su na harin kujerar Ahmad Lawan.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmed Lawan ya ce mutanen mazabarsa sun masa yankar dabobi da azumi saboda ya yi nasarar zarcewa kan kujerarsa a zaben 2023
Rahoton nan zai nuna cewa Jam’iyyar APC ce a kan gaba da kujeru kusan 40 a Majalisar dattawa na kasa. APC ta na kan hanyar samun rinjaye a kan jam’iyyar PDP.
Shugaban majalisar datawa, Ahmed Lawan, ya sake lashe zabe a matsayin sanata mai wakiltan Yobe ta Arewa. INEC ta sanar da haka bayan ya lallasa dan takarar PDP.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo, Abdullahi Adamu na APC, Gwamna Obaseki da shugaban majalisar dattawa Ahmad Lawan sun rasa rumfar zabensu a babban zabe.
A baya kotun daukaka kara dake zama a Abuja ya jaddada cewa Bashir Sheriff Machina ne sahihin ‘dan takarar APC na kujerar sanatan Yobe ta arewa a jihar Yobe.
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya bayyana cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kadu sosai a lokacin da ya ji labarin wai Ahmad Lawan ne APC ta tsayar.
A halin yanzu Ma’aikatar Isa Pantami ta gagara yi wa Kwamitin majalisa bayanin inda kudin da Akanta Janar ya warewa ma’aikatar N13.9bn domin ayi wasu ayyuka.
Ahmed Ibrahim Lawan
Samu kari