Jihar Adamawa
Gwamnatin jihar Adamawa ta cefano motocin Bas guda 10 kan kuɗi naira biliyan 1.060 domin agaza wa mutanen jihar a ɓangaren sufuri bayan cire tallafin Fetur.
Hukumar NEMA ta gano shirin kasar Kamaru na kokarin ballo ruwa daga cikin kasar zuwa Najeriya. Hakan zai shafi jihohin Najeriya da wasu yankunan kasar Kamaru.
Gwamnan jihar Adamawa ya yi kalamai masu taushi bayan shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da Nyesom Wike a matsayin sabon ministan birnin tarayya Abuja.
Hukumar Kidaya ta Kasa ta bayyana cewa umarnin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu take jira domin fara aiwatar da aikin ƙidayar jama'a da gidaje ta shekarar 2023.
Wata jami'ar soja ta hallaka wani jami'in da ke gaba da ita a wurin aiki bayan da rikici ya barke a wani wuri. An bayyana yadda lamarin ya faru a jihar Arewaci.
Wata gobara ta tashi a wasu shagunan dake cikin babbar kasuwar birnin Yola na jihar Adamawa. Gobarar ta laƙume kayayyaki na masu yawa a shagunan da ta tashi.
Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri, ya sha alwashin rushe duk gidan da aka samu kayayyakin abinci da aka Sato daga rumbun ajiyar kayayyakin tallafi.
Hukumar agaji ta NEMA ta bayyana cewa, za ta dauki matakin kare rumbunta na abinci a jihohi, fara wa daga jihar Kaduna da ke Arewa maso Yammacin Najeriya a yau.
Sanatan Adamawa ta Arewa, Ishaku Abbo ya bayyana yadda ya rubuta jarrabawar firamare a aji uku kuma ya yi nasara saboda shi na daban ne a cikin sauran dalibai.
Jihar Adamawa
Samu kari