Jihar Adamawa
Jami'an tsaro sun kwamushe wasu mutane hudu da ake zargin shirya kai hari gidan tsohon shugaban kasa, Atiku Abubakar a Yola da kuma wasu wurare a birnin Yola.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Adamawa ta yi fatali da ƙarar jam'iyyar Action Alliance (AA) kan nasarar gwamna Ahmadu Fintiri a zaben jihar.
Aisha Binani wacce ta yi takarar gwamnan jihar Adamawa a jam'iyyar APC, ta sake kai INEC ƙara a kotu kan soke sanar da ita a matsayin wacce ta lashe zaɓen.
Hukumar INEC ta gabatar da tuhume-tuhume shida a kan Hudu Yunusa-Ari, dakataccen kwamishinan zaben jihar Adamawa da aka kama a lokacin zaben gwamna na jihar.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC), ta ce an gama bincike kan dakataccen kwamishinan zaben jihar Adamawa, Hudu Ari, kuma zata ɗauki mataki nan gaba kaɗan.
Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cire tallafin mai da shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi da cewa ya kara jawo matsaloli na yunwa musamman a Arewacin kasar.
Rundunar sojojin Najeriya ta tabbatar da gano wani sansani da ake haihuwar jarirai ba bisa ka'ida ba da kuma safarar mutane a jihar Adamawa da ke Najeriya.
Abuja - Duk mai rai mamaci ne, Allah ya yi wa fitaccen ɗan siyasa kuma makunsacin tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, Idi Amin, rasuwa a Abuja.
Mallam Nuhu Ribadu ya samu karin girma zuwa mai ba da shawara akan harkokin tsaro na kasa ga Shugaba Bola Tinubu don inganta harkar tsaro a kasar baki daya.
Jihar Adamawa
Samu kari