Jihar Adamawa
Majalisar wakilai a Najeriya ta dakatar da shirin mika wani yanki na jihar Adamawa ga kasar Kamaru, yankin Sina na karamar hukumar Michika da ke jihar.
Tsohon gwamnan jihar Adamawa, Bala Ngilari, ya jaddada cewa tsawon lokacin da ga shafe a kan mulki, bai taɓa samun kuɗi naira biliyan ɗaya ba a asusu.
Gwamnatin jihar Adamawa karkashin gwamna Ahmadu Umaru, Fintiri ta bayyana cewa lodi fiye da ƙima, rashin kula da yanayi da rashin rigar ruwa ke jawo hatsarin ruwa.
Dan takarar shugabancin ƙasa Alhaji Atiku Abubakar ya nuna alhininsa bisa haɗurran jiragen ruwan da aka samu a jihar Adamawa da ma wasu sassa daban-daban.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya jajanta wa iyalan mutanen da suka mutu a haɗurran jiragen ruwan da suka afku a jihohin Adamawa da kuma Neja.
Wani faifan bidiyo da aka yada ya nuna yadda wani dan sanda ke gadin shugaban daliban jiar Adamawa, mutane sun yi martani kan wannan faifan bidiyo.
Wani hatsarin jirgin ruwa a jihar Adamawa ya yi ajalin mutane da dama yayin da wasu su ka jikkata a kauyen Gurin da ke karamar hukumar Fufore a jihar.
Wani jirgin ruwa ya gamu hatsari da yammacin ranar Jumu'a ana tsaka da zabga ruwan sama a jihar Adamawa, har yanzu ba a kammala tsamo mutanen da ya ɗauko ba.
Gwamnatin Adamawa ta kare kanta dangane da matakin sanya hoton gwamna Ahmadu Finfiri a jikin buhunan shinkafar tallafin rage zafin cire tallafin man fetur.
Jihar Adamawa
Samu kari