Jihar Adamawa
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Finti ya amince da mutane bakwai da aka zaɓa a matsayin sarakunan masarautu bakwai da ya kirkiro, ya faɗi sunayensu.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, ya ja kunnen masu rike da mukamai a gwamnatinsa kan shiga siyasa a shekarar 2025. Ya ce ba zai lamunci hakan ba.
Hukumar ƴan snada reshen jihar Adamawa ta ce dakarunta sun bazana cikin daji domin ceto fastovi 2 da ƴan bindiga suka yi garkuwa da su jiya Lahadi a jihar.
Rundunar 'yan sandan jihar Adamawa ta fito ta yi magana kan harin da ake cewa 'yan fashi da makami sun kai wa tawagar ayarin motocin Gwamna Ahmadu Fintiri.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya sanar da ƙirƙiro sababbin masarautu 7 masu daraja ta biyu da ta uku, ya ce za su taimaka wajen samar da tsaro.
Tsohon gwamnan Adamawa, Boni Haruna ya musanta labarin ba da cin hanci domin zarcewa a zaben 2003 inda ya ce hakan cin mutuncinsa ne da Olusegun Obasanjo.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar ya tura sakon jaje ga dansa, Adamu Atiku bayan rashin daya daga cikin hadiminsa mai suna Musty Jada.
Majalisar dokokin Adamawa ta warware rashin fahimtar dokar masarauta Ta ce babu gaskiya a batun rage ikon Lamidon Adamawa kamar yadda aka ce wasu ma yadawa.
Majalisar dokokin Adamawa ta yi zama kan kudiri game da kirkirar sababbin sarakuna ajin farko a jihar wanda Gwamna Ahmadu Fintiri ya gabatar a ranar Litinin.
Jihar Adamawa
Samu kari