Jihar Adamawa
Jam'iyyar APC ta musanta labarin da ake yaɗawa kan dakatar da Sanata Aishatu Binani daga APC a jihar inda ya ce wannan labarin kanzon kurege ne babu gaskiya.
Hukumar kwastam za ta sayar da man fetur da araha a jihar Adamawa. Hakan na zuwa ne bayan kama man fetur ana shirin fita da shi daga Najeriya ta barauniyar hanya.
Rundunar 'yan sandan jihar Adamawa ta shiga jimami bayan wasu 'yan daba sun hallaka jami'inta har lahira. Ta cafke wasu mutum biyu da ake zargi da hannunsu.
Kwamitin tattalin arziki (NEC) ya ba jihohi uku da birnin Abuja da suka rage wa'adin mako daya kacal da su mika rahotonsu game da kirkirar yan sandan jiha.
Rahotanni sun tabbatar da cewa akalla mutane 22 ne suka ce ga garinku nan yayin da wani ramin haƙar ma'adanai ya rufta kansu a yankunan Adamawa, Taraba.
Wasu rahotanni da muke samu sun tabbatar da yan bindiga sun mamaye wani yanki a karamar hukuma Zing da ke jihar Taraba inda suka kafa wata jar tuta.
Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri na jihar Adamawa ya ƙaryata labarin kakaba harajin N40,000 ga ma'aikatan jihar da ake yaɗawa bayan fara biyan mafi ƙarancin albashi.
Jami’an hukumar kwastam ta kasa sun yi nasarar raba Najeriya da fetur da ya kai N71,760,930 idan ya shiga kasuwa, an yi kamen ana shirin sa ta a mukamin.
An shiga fargaba bayan kisan mutane da dama yayin da rikici ya balle tsakanin manoma da makiyaya a jihar Adamawa, inda jama'a da dama su ka rasa rayukansu.
Jihar Adamawa
Samu kari