Abuja
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sanar da cewa babu gwamnati da z ata iya magance matsalolin Najeriya ita daya.Ya sanar da hakan a taron NBA da aka yi a Abuja.
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, an kama wasu mutane da ake zargin suna siyar da sabbin Naira ga mazauna a babban birnin tarayya Abuja a cikin makon nan.
Yan watanni bayan komawa bakin aiki biyo bayan garkuwa da fasinjoji da akayi a bara, jirgin kasan Abuja da Kaduna ya yi hadari bayan tasowa da jihar Kaduna.
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar jam'iyyar NNPP mai kayan marmari, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce yan Najeriya suna da wanu zabin bayan APC, da PDP.
Bayanan da muka samu sun nuna cewa jami'an tsaro sun yi nasarar kama wani Bello Ƴellowa, wanda ake zargin yana da hannu a harin da aka kaiwa jirgin kasan Kd-Abj
Wani abu mai tada hankali ya faru a yayinda wani dauke da bindiga ya harbe direban motar Uber a FCT kan jayayya da suka yi kan da wurin fakin a wurin shakatawa.
Firamin Jihar Federal Capital Territory (FCT), Abuja ta saki Abduljalil Balewa daga fitarwa da ya yi bayanin cewa shi mahaifi na farko, Abubakar Tafawa Balewa.
A wani labarin da muke samu yanzu, an wasu 'yan sanda sun mamaye gidan gwamnan CBN a shirin da yake na shiga kotu a Abuja gobe Laraba 18 ga watan Janairin 2023.
Gwamnan babban bankin Najeriya da ake ta kace-nace a kansa a makonnkn nan, Godwin Emefiele, ya koma ofishinsa yau Litinin bayan gama hutun shekara a kasar waje.
Abuja
Samu kari