Abuja
Kwamitin tattalin arziki (NEC) ya ba jihohi uku da birnin Abuja da suka rage wa'adin mako daya kacal da su mika rahotonsu game da kirkirar yan sandan jiha.
Majalisar dokokin Najeriya ta fara nazarin wurare 161 da za a sauya a kundin tsarin mulkin Najeriya na 1999. A Disambar 2025 za a gama sauya tsarin mulkin.
Fitaccen malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Musa Yusuf Assadus Sunnah ya yabawa lauya Abba Hikima da ya maka Ministan Abuja, Nyesom Wike a kotu.
Gwamnonin Najeriya ƙarƙashin jagorancin Gwamna AbdulRahman AbdulRazak na Kwara sun shiga ganawar gaggawa domin tattauna matsaloli da dama da suka shafi ƙasa.
Sanata Jimoh Ibrahim daga Ondo ta Kudu ya bukaci Olusegun Obasanjo ya yi shiru da bakinsa duba da yadda gwamnatin Bola Tinubu ke inganta Najeriya.
Majalisar dattijai ta yi amfani da sashe na 157 (1) na kundin tsarin mulkin kasar domin korar Yakubu Danladi Umar a matsayin shugaban kotun da’ar ma’aikata ta CCT.
Fitaccem lauya, kuma mai fafutukar kare hakkin dan Adam, Barista Abba Hikima ya jagoranci maka Ministan Abuja, Nyesom Wike a gaban kotu kan cin zarafi.
Kungiyar 'Association for the Advancement of Family Planning' (AAFP) ta nemi shugaban kasa, Bola Tinubu ya cika alkawarin da ya dauka kan tsarin iyali.
Mai alfarma sarkin Musulmi, Sa'ad Mohammad Abubakar II, ya yiwa tsohon gwamnan Neja martani kan cewa sarakunan gargajiya na tsoron gwamnonin Najeriya.
Abuja
Samu kari