Abuja
Tsohom mai baiwa shugaban ƙasa shawara kan harkokin Neja Deƙta kuma shugaban shirin sulhu PAP, Farfesa Dokubo, ya kwanta dama a birnin tarayya Abuja jiya Laraba
Gwamnatin tarayyan Najeriya ta amince da baiwa wasu Kamfanonin tsaro guda biyu aikin ba da tsaro a Layin Dogon da ke birnin tarayya Abuja tsawon shekara biyu.
Festus Keyamo, karamin ministan kwadago da aikin yi, yace zai iya tuka mota tun daga Abuja har Kaduna ba tare da masu tsaron lafiyarsa ba. Yace ana yi, zai iya.
Kashim Shettima, 'dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar APC, ya janyo cece-kuce sakamakon shigar da yayi zuwa taron Kungiyar Lauyoyin Najeriya.
Rahotannin karya sun nuna Farfesa Ibrahim Ahmed Maqari ya zama daya daga cikin masu limancin sallah a masallacin harami, amma malamin ya musanya wannan labari.
Wasu futattun matasa sun farmaki wani Bishap da suka yi zargin yana daya daga cikin fastocin bogi da suka halarci taron APC na kaddamar abokin takarar Tinubu.
Dogarin karamar ministan babban birnin tarayya, Ramatu Tijjani Aliyu a yammacin Alhamis ya lakadi jami'an tsaro, mai daukar hoto a gidan Buhari, sakateriya APC.
Tawagan yan sanda da guda biyar a birnin tarayya Abuja, a daren ranar Laraba sun kona wani mabuyar yan ta'adda a Dawaki Zone 7 na Abuja bayan bata garin da ke z
Ma’aikatan, wadanda suka kulle makabartar Gudu a babban birnin kasar, sun mika wuya ga matsin lamba daga fadar shugaban kasa, kuma sun bude filin a ranar Alhami
Abuja
Samu kari