Abuja
Rahoto ya nuna cewa a yanzu haka Shugaba Bola Tinubu na gabatar da jawabi kai tsaye ga 'yan Najeriya a yayin da ake bikin zagayowar ranar dimokuraɗiyyar ƙasar.
Majalisar wakilan Najeriya ta dauki gabarar binciken musabbabin yawan matsala da jirgin kasan Abuja-Kaduna ke samu a kwanakin nan, kan haka aka gayyaci minista.
Sanata Ireti Kingibe da ke wakiltar birnin Abuja ta yi korafi kan yadda aka ware ta kan lamuran da suka shafi mazaɓarta musamman harkar kasafin kudi na birnin.
Majalisar dattijai ta amince da bukatar shugaban kasa Bola Tinubu na kara Naira biliyan 98.5 a kasafin kudin babban birnin tarayya na shekarar 2025.
Barayi sun haura har gida tsakar rana sun sace ragon layya a birnin tarayya Abuja. Barayin sun shiga gidan ne tsakar rana yayin da mutumin ya fita.
Rundunar yan sanda a birnin tarayya Abuja ta yi nasara kan gungun barayi masu garkuwa da mutane tare da kubutar da wadanda aka yi garkuwa da su a dazuka.
Rundunar 'yan sandan Najeriya hadin gwiwa da mafarauta daga hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) sun fatattaki wasu sansanin 'yan ta'adda da su ka addabi Abuja.
Kungiyar Concerned South-South Muslims da ke Kudu maso Kudu ta bukaci Bola Tinubu kan sauya sunan wakiliyar hukumar NAHCON a yankin, Zainab Musa.
Yayin da ake cikin matsin halin tsadar rayuwa, darajar Naira ta sake faduwa a kasuwanni bayan samun habaka a kwanakin baya da kudin Najeriya ta yi.
Abuja
Samu kari