Abuja
Shugaban Majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila, ya tabbatar ma da ƙungiyar likitovi cewa majalisar sa zata yi duk me yuwu wa domin ganin an biya su hakƙinsu.
Hotunan kamfen na neman takarar shugaban kasa na Bukola Saraki a 2023 sun bayyana a garin Abuja. Lamarin ya jawo wasu ke gaskata jita-jitar zai fito takara.
'Yan bindiga sun nemi mazauna a wasu sassan Abuja da su ba da buhunan shinkafa da kayan miya a matsayin yanki na kudin fansar 'yan uwansu da suka sace a garurun
Hukumar JAMB, ta zargi jami'ar Abuja da ba da guraben shiga ga dalibai ba bisa ka'ida ba. Hukumar ta kuma shawarci dalibai da su gujewa irin wannan barnar.
A yayin da babban zaben shekarar 2023 ke karatowa, mutanen garin Abuja sun farka sunyi karo da hotunan tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki na neman
Jam'iyyar PDP t sanar da cewa, za ta bai wa mata a babban birnin tarayya kyautar fom din tsayawa takara a zabe mai zuwa na matakan kanana hukuomi da kansiloli.
Mutum ɗaya ya rasa rayuwarsa ya yin da wasu da dama suka jikkata, lokacin da rundunar yan sandan Abuja suka yi ƙoƙarin fatattakar yan shi'a dake zanga-zanga.
A taron majalisar zartarwa na yau Laraba dake gudana a Abuja, an hangi mataimakin shugaban ƙasa frofesa Yemi Osinbajo na jagorantar taron bayan tafiyar Buhari.
Wata babbar kotu dake zaman ta a Abuja ta sanar da ranar 16 ga watan Afrilu a matsayin ranar da za ta bayyana hukuncin da ta yanke akan IGP Muhammad Adamu.
Abuja
Samu kari