Abuja
Yan bindiga a Abuja sun yi garkuwa da wani ma’aikacin Hukumar Gudanar da Babban Birnin Tarayya (FCTA) da wasu mutum uku, sun nemi a biya kudin fansa N200m.
Yan sanda sun gurfanar da wani matashi me sana'ar fenti ɗan kimanin shekara 35, kan tuhumar sa da ha'intar kwastomansa wasu kuɗaɗe da suka kai 1.3 miliyan.
Rundunar yan sanda a Abuja ta samu nasarar daƙile harin wasu masu garkuwa da mutane a anguwar Hausawa dake babban birnin tarayya Abuja, sun sheƙe mutane biyu.
Hukumar 'yan sanda dake ta cafke wasu mutane biyar da ake zargin yan ƙungiyar asiri ne a babban birnin tarayya Abuja, Haka zalika sun kama wasu ƴan fashi Guda 4
Kwamitin Sasantawa na jam'iyyar hamayya ta PDP wanda Saraki ke jagoranta sun shiga taron sirri a birnin tarayya Abuja, da gwamnonin dake ƙarƙashin jam'iyyar,
Wasu 'yan bindiga sun kai samame a yankin Kwaita da ke Kwali a babban birnin tarayya a Abuja inda suka harbe mace mai juna biyu kuma suka tisa keyar mutum uku.
Gwamnatin Buhari ta amince da biyan kudi sama da N797.2bn don fara aikin hanya daga Abuja zuwa Kaduna zuwa Kano. Za a fara aikin hanyar nan ba da dadewa ba.
Sowore ya bayyana a gaban kotu jiya Talata domin sauraran kara tare da wasu mutane hudu. Ya bayyana a kotun tare da wani mutumin da yafi kama da Boka a kotun.
Kungiyoyin kudancin Najeriya suna shirin fara yaki da naman shanu kuma martani kan yajin aikin da masu dillancin su suka shiga kwanaki hudu da suka gabata yanzu
Abuja
Samu kari