Abuja
Jami'an Birtaniya a Najeriya sun bayyana dalilan rashin tarayya cikin ziyarar da jikan sarauniya Elizabeth II, Yarima Harry da matarsa suka kawo Najeriya.
An shiga mugun yanayi bayan wani jirgin sama ya sake samun matsala a filin tashi da saukar jiragen sama da ke jihar Lagos bayan dauko fasinjoji 52 daga Abuja.
Ɗan Majalisar Wakilai, Dominic Okafor ya musanta zargin da ake yi masa cewa ya nemi na goro daga kamfanin Binance inda ya ce zai dauki matakin shari'a.
Wasu 'yan bindiga sun farmaki wani matashi ma'aikacin hukumar FIRS, Khalid Bichi a Maitama da ke birnin Abuja inda suka bindige shi har lahira nan take.
Kungiyar ALDRAP ta maka mataimakin shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin da sauran sanatoci 39 kan kasancewa mambobin majalisu 2 mabambanta.
Majalisar dokoki ta ƙasa ta aike da saƙon ta'aziyya bisa rasuwar ɗaya daga cikin mambobinta daga jihar Jigawa, Isa Dogonyaro, wanda ya rasu a Abuja ranar Jumu'a.
A yayin da fatauci da tu'ammali da miyagun kwayoyi ke kara ta'azzara, majalisar dattawa a ranar Alhamis, ta amince da kudurin hukuncin kisa ga masu fataucin kwayoyi.
Wani mai kasuwancin siyar da wayoyin hannu a Mararaba jihar Nasarawa, Abdullahi Mohammed ya shaidawa kotu yadda yaro ya sayi babbar waya a wurinsa.
Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Hadi Sirika, ya bayyana a gaban kotu kan zargin badaƙalar N7.2bn. Sirika ya yi magana kan yiwuwar tafiya gidan kurkuku.
Abuja
Samu kari