Jihar Abia
Tsohon gwamnan jihar Abia kuma sanata mai wakiltar jihar Abia ta arewa a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Kalu, yace yana ganin wajibi yan siyasa su je Yari.
Wani dan acaba yana hannun jami’an tsaro bayan ya halaka abokin sana’arsa a wani wurin cin abinci da ke Jihar Abia. Lamarin ya auku ne a layin Uzompka da ke ang
Masu garkuwa da mutane da yan bindiga sun kwace titin da ke tsakanin Uturu na karamar hukumar Isiukwiato dake jihar Abia zuwa karamar hukumar Okigwe na Imo.
Wata gobara ta kame gidan mai a jihar Abia, wani da aka ce mallakin wani daga cikin ministocin Buhari ne. An ce gobarar ta kama ne yayin da ake sauke man fetur.
Ran mutum daya ya salwanta a wani farmaki da 'yan fashi da makami suka kai wa tawagar basarake a Abia, Mai Martaba Eze Injiniya Ude, tare da wasu mutum hudu.
Rahoton da muka samu daga babban birnin jihar Abia ya bayyana ceqa wata Tankar dakon maɓ fetur ta fashe ta kama da wuta a tsakiyar gidan mai dake hanyar Aba.
An tsaurara tsaro a gaban kotu yayin da kotu za ta yanke hukunci tsakanin Nnamdi Kanu da gwamnatin Buhari a wani yankin jihar Abia a yau Laraba 19 ga wata.
Wani dan Najeriya ya koka a kan yadda aka fatattake sa daga wurin wani biki a cikin coci saboda gemunsa, Legit.ng ta ruwaito. A cewar mutumin wanda bai bayyana
Gwamna Okezie Ikpeazu na Jihar Abia ya ce mutane da dama wadanda ba su da motocin hawa ne suke tambayan inda aka kwana batun gadar sama (flyover) da gwamnatinsa
Jihar Abia
Samu kari