Bola Tinubu
Daniel Bwala, mai magana da yawun kwamitin kamfen din dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP yace yan Najeriya ba za su yarda da APC ba bayan gazawa data yi
A wata sanarwa da Atiku Abubakar ya fitar, ya caccaki dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC Tinubu. Ya ce ba zai tsinana komai ba idan aka zabe shi a 2023.
Kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam'iyyar APC, PCC, tace Shugaba Muhammadu Buhari zai halarci kamfen din Bola Ahmed Tinubu a wasu jihohi 10 nan gaba
Volkswagen Golf da ta dauko mutane daga wajen kamfen APC ta aukawa tankar mai, nan take aka mutu. Sanata Kabiru Gaya yana cikin wadanda aka yi sallar gawa da su
Da ya je jihar Edo domin ya yi kamfe, Asiwaju Bola Tinubu ya samu lokaci ya yi raddi a kan mubaya’ar da Olusegun Obasanjo ya yi wa 'dan takaran LP, Peter Obi.
A labarin da muka samo, dan takarar shugaban kasa na APC ya bayyana ajihar Edo domin tallata aniyarsa ta gaje kujerar Buhari a zaben 2023 mai nan ba da jimawa.
Jaridar Legit.ng ta tattaro wasu bayanai dan gane da yan takarar shugaban kasar Nigeria da za'ai zabensu kasa da wata biyu, wato wanda za'ai a Fabarun nan.
Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na APC ya shawarci yan Najeriya da su yi watsi da duk wasu alkawara da abokin hamayyarsa na PDP, Atiku ya daukar masu.
Bola Ahmed Tinubu, ‘dan takarar kujerar shugabancin kasa a jam’iyyar APC, ya gwada gwanintarsa a fagen rawa duk cikin murnar da yayi ganin jama’ar sa a Kano.
Bola Tinubu
Samu kari