Bola Tinubu
Abdulmumini Jibrin ya bayyana yadda Ganduje ya amince da ganawar Tinubu da Kwankwaso a makon da ya gabata don tattauna wasu batutuwa masu karfi gaske na siyasa.
Jam'iyyar APC karkashin Ganduje a jihar Kano ta ce wasu 'yan adawa na ta kokarin tabbatar da an samu tsaiko a tsakanin gwamnan jihar da kuma shugaban kasa.
Akwai alamun faruwar 'yar tsakanin zababben shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu da gwamna Ganduje na jihar Kano bayan da aka bayyana yadda muryar Ganduje ta fito.
Wasu 'yan jam'iyyun adawa a Najeriya za su iya samun nasarar shiga a dama dasu a mulkin zababben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu saboda wasu dalilai a kasa.
A wani faifai da aka fito da shi, an ji Abdullahi Ganduje bai ji dadin yadda Bola Tinubu ya zauna da Rabiu Kwankwaso ba, Gwamnan ya na magana kamar ya yi kuka.
Sarkin Kano ya ba Bola Tinubu shawarar yadda za a kawo karshen rigimar addini, ya bayyana haka ne da yake magana da yawun Hakimin Nasarawa, Babba Dan-Agundi.
A ranar Juma'ar nan ne aka kaddamar da litattafai da aka rubuta kan mulkin shugaba Buhari. Dangote, Abdulsamad BUA, da bola Tinubu na daga cikin manyan bakin da
Tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar PDP na kasa Bode George, ya bayyana dalilin da ya sa yake ganin ba za a rantsar da zababben shugan kasa Bola Tinubu ba a
Bayanan da ke fitowa daga makusantan zababɓen shugaban ƙasa sun nuna cewa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu zai dawo gida Najeriya ranar Lahadi mai zuwa 21 ga wata.
Bola Tinubu
Samu kari