Bola Tinubu
Shugaban tsagin jam'iyyar Labour Party, Bashir Lamidi Apapa ya bayyana dalilin da zai sa ya amsa gayyatar da zababben shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi masa
Babban jigon NNPP kuma na hannun daman Rabiu Musa Kwankwaso, Buba Galadima, ya ce rashin isassun kuɗi ya hana NNPP kai kara kan zaben shugaban ƙasan da ya wuce.
Kotun zaɓe ta sake ɗage sauraron ƙarar da Atiku Abubakar, na PDP ya shigar yana ƙalubalantar nasarar Bola Ahmed Tinubu, a zaɓen shugaban ƙasa zuwa ranar Juma'a.
Bola Tinubu ya na so da zarar ya zama shugaban kasa, ya soma aiki babu kama hannun yaro. Yanzu haka ya fara tattaro wadanda za su rike mukamai a gwamnatinsa.
An shirya taro da liyafa da bukukuwa dabam-dabam a shirye-shiryen rantsar da shugaban kasa. Boss Mustapha ya sanar da abubuwan da aka yi tanadi kafin mika mulki
Jigon jam'iyyar APC a jihar Kano, Alhaji Dan Bilki Kwamanda, ya yi gargaɗi ga zaɓaɓben shugaban ƙasa, Bola Tinubu, kan ƙulla alaƙa da Rabiu Musa Kwankwaso.
Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, ya sanar cewa zai karrrama zababben shugaban kasa da mataimakinsa da lambobin yabo na ƙasa gabanin ya sauka daga mulki.
Wata majiya ta bayyana sunayen manyan 'yan siyasar da ake sa ran Tinubu zai bai wa mukaman ministoci da sauran manyan mukamai a gwamnatinsa mai jiran gado da
Bayan ya yi taron sirri da Bola Tinubu da Sanusi II, Kwankwaso ya iso Abuja, a Kano kuma Abba Kabir Yusuf ya dawo daga gida bayan ‘yan kwanaki a kasar Ingila.
Bola Tinubu
Samu kari