Bola Tinubu
Bola Ahmed Tinubu zai zo da irin na sa tsare-tsaren na dabam. Za a ga sauye-sauye a Ma’aikatun gwamnatin tarayya zuwa lokacin da za a rantsar da Ministoci.
Shugaban jam'iyyar APC na ƙasa Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana dalilin da ya sanka sauya sunan Dr. Maryam Shetty da na Mariya Mahmoud Bunkure cikin ministoci.
Kakakin tsohon gwamnan jihar Zamfara, Anas Abdullahi Kaura ya yaba wa Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu bisa naɗa Bello Matawalle a matsayin muƙamin minista.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu a yau Juma'a 4 ga watan Agusta ya sauya sunan Dakta Maryam Shetty a matsayin minista daga jihar Kano da Dakta Mariya Mahmoud Bunkure.
Fitaccen Malamin addinin musuluncin nan a jihar Kano, Sheikh Dakta Sani Umar Rijiyar Lemu, ya roki gwamnatin Bola Tinubu kar ta ɗauki matakin soji a Nijar.
An alaƙanta tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje da hannu cikin cire sunan Maryam Shetty daga mutanen da Tinubu zai naɗa ministoci a gwamnatinsa. Shetty.
Mai girma shugaban kasa ya aikawa Majalisa wasikar ragowar Ministocin da zai nada. Bola Tinubu ya karya tarihin shekaru 24 yayin nada sababbin Ministocin kasa.
Kungiyar bunƙasa tattalin arzikin ƙasashen nahuyar firka ECOWAS karkashin shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, tana shirin ɗaukar matakai kan sojojin Nijar.
Hankalin Sanatocin da su ka fito daga Arewa bai kwanta da shiga yaki a Nijar ba, su na ganin babu dalilin ayi amfani da karfin tuwo idan akwai damar ayi sulhu
Bola Tinubu
Samu kari