Bola Tinubu
Shugaba Bola Tinubu ya sauya sunan Maryam Shetty da Dakta Mariya Mahmoud Bunkure a mukamin ministoci daga Kano a yau Juma'a 4 ga watan Agusta bayan saka sunanta
Maryam Shetty, ɗaya daga cikin ministocin da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa daga cikin jihar Kano, ta samu labarin sauya sunanta bayan ta je majalisa.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya shawarci sanatoci kan abinda ya kamata su yi game da buƙatar da Tinubu ya aika musu ta batun tura soji.
Maryam Shettima wacce aka fi sani da Maryam Shetty ta nuna godiya ga shugaban ƙasa bayan ya yanke shawarar cire sunanta daga cikin jerin ministocin da ya naɗa.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya sanar da majalisar dattawa shirin ECOWAS na ɗaukar matakin soji kan waɗan da suka yi juryin mulki a Nijar.
Mai magana da yawun shugaban ƙasa, Ajuri Ngelale, ya bayyana mafi ƙaranci FG zata nunka mafi ƙarancin albashin da ma'akata suke ƙarba a halin yanzu a Najeriya.
Kungiyar Kiristocin Najeriya, CAN reshen jihar Legas ta goyi bayan cire tallafi da Shugaba Tinubu ya yi a kasar inda ta ce 'yan Najeriya za su fi kowa mora.
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana yadda aka shirya ma sa makirci kala-kala domin ya fadi zaɓe, amma duk da haka ya yi nasara. Ya fadi hakan ne a.
An bayyana cewa shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ne ya fi kowane daga cikin shugabannin Najeriya yawan ministoci tun farkon mulkin jamhuriya ta huɗu, wato 1999.
Bola Tinubu
Samu kari