Bola Tinubu
Malam Muhammadu Sanusi ya yi wa ‘yan jarida jawabi bayan zamansa da Bola Ahmed Tinubu, a cewarsa dole sai an samu mafitar da za tayi wa Nijar da Najeriya aiki
A yanzu rokon Allah (SWT) ne kadai zai iya rike Dalar Amurka. Mutane su na neman Dalar Amurka ido rufe amma babu isassun kudi bayan kawo sabon tsarin nan CBN.
ECOWAS, Kungiyar Tattalin Arzikin Kasashen Afirka Ta Yamma, ta umurci sojojinta su daura damar yaki. Wannan umurnin na zuwa ne bayan taron da aka yi a Abuja.
Majalisar malaman jihar Kaduna ta gargadi majalisar Dattawa da ta yi gaggawar tabbatar da tsohon gwamna, Nasir El-Rufai a matsayin minista nan ba da jimawa ba.
Kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN), ta nuna rashin goyon bayanta ga matakin amfani da ƙarfin soji da shugaban Najeriya Bola Tinubu ke shirin yi a kan Nijar.
Kungiyar Raya Kasashen Afirka ta Yamma (ECOWAS) karkashin jagorancin Tinubu ta fara taronta na musamman kan rikicin siyasa da ya kunno kai a jamhuriyar Nijar.
Wata kafar labarai, Igbo Times Magazine, ta wallafa wani labari da ke ikirarin cewa Shugaban Kasa Tinubu ya yi umurnin dakatar da kotunan zaben shugaban kasa.
Tsohon madugun ‘yan tawayen Neja Delta a Najeriya, Asari Dokubo, ya bayyana cewa zai iya lallasa shugabannin sojojin Jamhuriyar Nijar idan har aka ba shi dama.
Sojojin juyin mulkin Jamhuriyar Nijar sun kafa sabuwar gwamnati mai dauke da ministoci 21 don tabbatar da ikonsu yayin da su ke fuskantar barazana daga ECOWAS.
Bola Tinubu
Samu kari