Bola Tinubu
Hambararren shugaban kasar Nijar, Mohamed Bazoum ya bayyana irin halin da ya tsinci kansa a ciki bayan juyin mulki, ya ce babu magani sai busasshiyar shinkafa.
Tsohon Sarkin Kano, Muhammad Sanusi Lamido Sanusi II yana ganawa da Shugaba Bola Tinubu a fadar shugaban kasa, Abuja, bayan tafiyarsa zuwa Jamhuriyar Nijar.
Hukumar Kidaya ta Kasa ta bayyana cewa umarnin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu take jira domin fara aiwatar da aikin ƙidayar jama'a da gidaje ta shekarar 2023.
Jigon jam'iyyar PDP Daniel Bwala, ya shawarci Tinubu da ECOWAS kan yadda za su ɓullowa lamarin sojojin jamhuriyar Nijar. Ya zayyano muhimmiman abubuwa guda 9.
Bayanai da ke fitowa daga Abuja na nuni da cewa shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya shiga wata ganawa ta musamman da Nasir El-Rufai da tsohon gwamnan Ribas Wike.
Katobarar da shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya yi na kan batun turawa sanatoci kuɗin shaƙatawa na ci gaba da tunzura ƴan Najeriya sosai.
Wani ɗan gajeren bidiyo da ya karaɗe kafafen sada zumunta, ya janyowa shugaban Majalisar Dattawa Godswill Akpabio surutu. A cikin bidiyon, an jiyo shugaban.
Fasto Iginla na cocin Champions Royal Assembly ya bayyana wani sabon hange da ya yo a kan Shugaba Tinubu da sauran shugabannin a ƙasar nan. Ya yi maganar bore.
Kamfanonin siminti na Dangote da BUA sun bayyana cewa sun kashe Naira biliyan 205 kan siyan man fetur a cikin watanni shida na shekarar 2023 saboda cire tallafi
Bola Tinubu
Samu kari