Bola Tinubu
Manyan lauyoyin Najeriya sun bayyana mabanbantan ra'ayayoyi dangane da halarcin nada mai yin hidimar kasa wato NYSC mukamin minista bayan nadin Hannatu Musawa.
Rahoton da muka tattaro ya bayyana bayanai masu muhimmanci da ya kamata ku sani game da Ibrahim Geidam, mutumin da Tinubu ya nada a matsayin ministan yan sanda.
Mista Adebayo Adelabu, Ministan Lantarki na Najeriya ya roki al'ummar kasar su dena tsinewa ma'akatar lantarki a maimakon hakan su rika karfafawa musu gwiwa.
Matsala babba ta tunkaro ministar al'adu da fasaha ta shugaɓa Tinubu bayan hukumar ƴan yi wa ƙasa hidima (NƳSC) ta tabbatar cewa ba ta kammala bautar ƙasa ba.
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na PDP, ya yi zargin cewa bayanan jami’ar jihar Chicago na shugaba Tinubu ya yi karo da abun da ya gabatar a 1999.
Shugaban tawagar wakilan ƙungiyar ECOWAS, Janar Abdulsalami Abubakar, ya bayyana cewa sojojin sun ce ba za su dawo da Shugaba Bazoum kan shugabancin Nijar ba.
Manyan abubuwa da dama sun faru kan rikicin siyasar da ake fama da shi a jamhuriyar Nijar tun bayan juyin mulkin ƙasar da sojoji suka yi wa Mohamed Bazoum.
Jigon jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Aaron Artimas, ya yi magana kan ƙarar da Atiku Abubakar ya shigar da Shugaɓa Tinubu a wata kotun ƙasar Amurka.
Shugaban ƙungiyar ECOWAS Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa yaƙi ba abun so ba ne amma kare dimokuraɗiyya a Jamhuriyar Nijar yana da matuƙar amfani.
Bola Tinubu
Samu kari