Bola Tinubu
Rahotanni sun nuna cewa matsalar wutar lantarki ta kusa zuwa.ƙarshe a ƙasar nan. Ministan makamashi Adebayo Adelabu shi ne ya bayar da tabbaci a kan hakan.
Majiyoyi sun bayyana dalilan da suka sa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bai nada Rabiu Kwankwaso na jam'iyyar NNPP a matsayin daya daga cikin ministocinsa ba.
Gwamna Muhammad Inuwa Yahaya na jihar Gombe ya koka kan kudaden tallafi na Shugaba Tinubu, ya ce Naira biliyan biyu ne kawai su ka shigo asusun gwamnatinsa.
Jihar Kaduna ba ta da wakili har yanzu a cikin ministocin Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu. Wata ƙungiya daga Kudancin Kaduna ta buƙaci a ba yankin kujerar.
Ewi na Ado-Ekiti a jihar Ekiti, Oba Rufus Adejugbe, ya yi kira ga gwamnatin tarayya ta gyara matatun man ƙasar nan domin rage farashin litar fetur a Najeriya.
Fiye da Naira biliyan 50 za a kashewa ‘Yan majalisar wakilan tarayya domin su gudanar da ayyuka. A irin haka ne ake gina rijiyoyin burtatse, asibiti da sauransu
Sheikh Shuaibu Salihu Zaria ya nemi Gwamnati ta agazawa talaka, malamin ya roki gwamnatin Kaduna ta fito da tsare-tsaren rage radadin talauci da ake fama da shi
Wani babban malamin coci Kingsley Okwuwe, ya fadi hasashensa kan yadda shari'ar Peter Obi za ta kaya tsakaninsa da Shugaba Bola Tinubu. Faston ya ce ya hango.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya sake nadi mai muhimmanci, inda ya nada Mojoyinoluwa Dekalu-Thomas a matsayin sabuwar Manajan darakta kuma shugabar hukumar NELMCO.
Bola Tinubu
Samu kari