Bola Tinubu
Kungiyar Kiristoci ta CAN reshen Arewacin Najeriya ta koka kan tsarin ba da tallafi na Tinubu, ta bukaci ya samar da tsari mai dorewa don rage talauci a kasa.
Fasto Naomi George, ta bayyana cewa nan da bada jimawa ba Peter Obi, ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party (LP), zai zama shugaban ƙasar nan.
Nan da wani lokaci kadan mutane za su muhimmancin zuwan da Bola Ahmed Tinubu ya yi zuwa kasar Indiya inda ake yin taron ‘kungiyar G20 da sauran kasashen Duniya.
A rahoton hirar da aka yi, Nyesom Wike ya ce karfin halin ‘yan jam’iyyarsa ta PDP ya jawo su ka rika tunani za sui ya karbe mulki daga hannun Bola Tinubu da APC
Fitacciyar malamar da'awar addinin Kiristanci Naomi George, ta bayyana cewa an yi ma ta wahayi kan cewa nan ba da jimawa ba za a rantsar da Peter Obi shugaban.
Ko an daukaka kara, Gwamna Yahaya Bello ya ce PDP da LP ba za su yi nasara a kotun koli ba, bayan kotun sauraron karar zabe ta ce jam’iyyar APC ta lashe zabe.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana yadda ya zama ɗalibi mai hazaƙa da kwazo lokacin da ya ke karatun digirinsa na farko, ya ce har koyarwa yana yi.
Yanzu nan mu ka ji ‘Yan majalisar wakilan tarayya sun bukaci zama da wasu manyan jami’an gwamnatin tarayya, gayyatar da ak yi zai bada damar yin bincike da kyau
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya karyata labarin cewa ya taya shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu murnar nasarar da ya samu a Kotun zabe.
Bola Tinubu
Samu kari