Bola Tinubu
Bayo Onanuga ya fadi abin da ya jawo APC ta karbe kujerar Gwamnoni. Ana zargin Bola Tinubu ya sa hannu APC ta karbe kujerar wasu Gwamnonin adawa.
'Yan Najeriya sun soki Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas kan ware makudan kudade har biliyan 3.75 don siyan turare da kuma fanka a ofishin mataimakinsa.
Mutane 35 sun kai Tinubu kotu domin a soke mukaman da ya bada. Socio-Economic Rights and Accountability Project (SERAP) da BudgIT su ka hadu wajen zuwa kotu.
A yanzu dai tunbuke Gwamnan Filato bayan zargin magudi a zaben Kogi da Imo ya sa an fara tsorata da APC. Mafi yawan hukuncin da ake yi sun taba jam’iyyun hamayya ne.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan yawan yajin aikin da ƙungiyoyin malaman jami'o'i ke tafiya. Ya ce tattaunawa ce hanyar kawo ƙarshen hakan.
Saɓanin rahotannin da ake ta yaɗa wa a shafukan sada zumunta, gwamnatin tarayya ba ta buɗe wani fotal ba domin rajistar fara ɗaukar aiki. Bincike ya nuna.
Farfesa Farooq Kperogi ya yi gargadin cewa jam’iyyar APC mai mulki za ta iya haddasa rikici a Kano. Kalaman na Kperogi na zuwa ne bayan tsige Gwamna Abba Yusuf.
Dan takarar gwamna a jam'iyyar SDP, Murtala Ajaka ya garzaya kotu don kalubalantar sakamakon zaben gwamna a jihar Kogi da aka gudanar a ranar Asabar.
Babu maganar yajin-aikin kungiyar ASUU a jami’o’i Idan Bola Ahmed Tinubu ya na mulki. Tinubu ya je taron yaye daliban jami’ar FUTO, ya dauki alkawarin gyara ilmi.
Bola Tinubu
Samu kari