Bola Tinubu
Bayo Onanuga ya ce in banda tiyatar da aka yi wa shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu a guiwa tun kafin fara kamfe, bau wata rashin lafiya da ke damunsa a yanzu.
Tsohon mataimakin gwamna a jihar Neja, Ahmed Musa Ibeto da wasu jiga-jigan PDP guda biyu sun watsar da lema inda su ka koma jam'iyyar APC a jihar.
Yayin da kotun daukaka kara ta saki takardun CTC, jami'yyar NNPP ta yi martani inda ta ce da nufi kotun ta ki sake takardun da wuri sai yanzu saboda babu gaskiya.
Wani babban jigo a jam'iyyar SDP ya bukaci shugaban kasa Bola Tinubu da ya kori shugabannin hukumar zabe ta kasar tare da gurfanar da Farfesa Yakubu.
Shugaban manyan ma'aikatan Gwamnatin Tarayya, Tommy Okon ya bayyana cewa akalla ma'aikata dubu 5 za su samu matsala a albashin watan Disamba na wannan shekara.
Kotun koli ta sanya 30 ga watan Nuwamba a matsayin ranar yanke hukunci kan shari'ar amfani da tsaffin takardun kudade wanda ake ta cece-kuce a kansu.
Yanzu babu abin da Bola Tinubu yake so kamar a ce an sa sunansa a cikin littafin nan na Guinness. Tinubu yana so ya bi sahun Hilda Baci da Hadimin magajinsa.
Majalisar dattawa a ƙarƙashin jagorancin Sanata Godswill Akpabio ta amince da naɗin Dakta Chukwuemeka Agbasi a matsayin manajan darakta na hukumar FERMA.
Fadar shugaban ƙasa ta ɗora alhakin halin da dimokuraɗiyyar ƙasar nan take ciki a kan tsohon shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo, inda ta ce shi ya kawo ta ƙasar nan.
Bola Tinubu
Samu kari