Bola Tinubu
Sarkin Kuwait, Sheikh Nawaf Al-Ahmad ya riga mu gidan gaskiya ya na da shekaru 86 a duniya, marigayin ya rasu ne a yau Asabar 16 ga watan Disamba.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya buƙaci jakadun kasashe uku su maida hankali wajen faɗaɗa kasuwanci da zuba hannun jarida a Najeriya son amfanin kowa.
Kungiyar matasa marasa aikin yi a Najeriya (CUYN) ta yaba da ayyukan da ministar ayyukan jin kai da kawar da fatara, Dr Beta Edu, bayan ta hau kan kujera.
Kungiyar kalibalar Ijawa ta zargi shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu da karkata aɓangaren Wike a rikicin siyasar da ke waka a jihar Ribas, ta ce ba zata yarda ba.
Adebayo Adelabu, ministar wutar lantarki a Najeriya ya sake dawowa jam'iyyar APC a hukumance ranar Jumu'a, ya ce abinda mutane suke tunani ba haka yake ba.
Festus Keyamo ya kori dukkan daraktocin sufurin jiragen sama kasa da sa’o’i 24 bayan da shugaba Tinubu ya ba da umarnin korar shugabannin hukumomin sufurin jiragen.
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio ya fadi bayan kammala bikin ranar haihuwarsa a otal din Transcorp Hilton da ke Abuja a jiya Alhamis.
Bola Tinubu ya jinjinawa Godswill Akpabio da Rt. Hon. Tajudeen Abbas. Shugaban kasar ya ce samun Akpabio da Abbas a Majalisar Tarayya ne zai zama silar nasara.
Tsohon shugaban kamfanin man NNPCL, Dakta Thomas John Maurice ya riga mu gidan gaskiya a yau Alhamis 14 ga watan Disamba ya na da shekaru 84 a duniya.
Bola Tinubu
Samu kari