Bola Tinubu
Ana ta kokarin ganin an sasanta sabon Gwamnan Ribas da Nyesom Wike. A nan aka ji Shugaban kasa ya yi watsa-watsa da Gwamna Simi Fubara wajen taron sulhu.
Bola Ahmed Tunubu ya fara tattaunawa neman shawari kan wanda ya cancanta ya maye gurbin Simon Lalonga a matsayin ministan kwadago da samar da aikin yi.
Demola Rewaju ya fadi yadda Nyesom Wike zai yi amfani da PDP wajen taimakawa Tinubu a 2027. Demola Rewaju ya bukaci NWC da NEC su zauna a kan sha'anin Wike.
Al'ummar Hausawa mazauna jihar Ogun sun fito zanga-zanga don nuna damuwa kan shari'ar zaben jihar Kano inda su ka bukaci a yi adalci don gudun rikici a kasar.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta sanya kafa ta yi fatali da yarjejeniya takwas da Shugaba Tinubu ya cimmawa domin warware rikicin Rivers.
Za a ji yadda Bola Tinubu da Kashim Shettima su ka bi wajen dinke barakar Fubara-Wike. Kusan dai Gwamna, Minista da ‘Yan Majalisa sun samu yadda su ke so.
An bayyana sunayen manyan yan siyasan da suka sanya hannu a yarjejeniyar zaman lafiya da aka cimma a tsakanin Gwamna Siminalayi Fubara da Nyesom Wike.
Babban limamin cocin RCCG, Fasto Richard Adeboye, ya yi kira ga yan Najeriya da su yi wa shugabanninsu addu’a domin samun ci gaban da ake muradi.
Raji Babatunde Fashola SAN ya ce bai kamata Bola Tinubu ya shiga rigimar siyasar Ribas da Ondo ba. Tsohon Gwamnan Legas yake cewa katsalandan bai dace ba.
Bola Tinubu
Samu kari