Bola Tinubu
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi, ya zargi gwamnatin Tinubu da yi masa barazana domin hana shi sukar da yake yi.
Shugaban tsagin Majalisar jihar Rivers, Martins Chike Amaewhule ya bayyana dalilan da su ka saka su barin jam'iyyar PDP zuwa APC yayin da ake rikicin siyasa a jihar.
Jagoran APC, Hon. Olatunbosun Oyintiloye ya ce magani ya fi karfin ‘Yan Najeriya, sai shugaban kasa ya yi wani abu. ‘Dan siyasar ya yi kira ga Bola Ahmed Tinubu.
Simon Lalong ya bar majalisar ministocin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a hukumance domin ya karbi kujerar sa ta majalisar dattawa. Tinubu ya amince da murabus din.
A safiyar Lahadi aka fara jin cewa daga yau za a tafi yajin-aiki a Najeriya. Wannan sanarwa da ake ta yadawa karya ce kacokam kuma jama’a su yi watsi da ita.
Ahmad Yariman Bakura za su kaddamar da kungiyar da za ta goyi bayan tazarcen Bola Tinubu a 2027. Domin ganin APC ta cigaba da mulki, ‘yan siyasan sun fara shiri.
Wata kungiya ta yi ikirarin cewa Nasir El-Rufai, tsohon gwamnan Kaduna yana shirya makirci don kawo cikas ga gwamnatin Bola Tinubu ta hanyar amfani da dansa Bello.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta yi martani kan jita-jitar cewa NNPP ta yi zama don bar wa Abba Kabir kujerarshi da kuma koma wa jam'iyyar APC.
Shugaban kasar Najeriya Bola Ahmad Tinubu ya tura sakon murnar cika shekaru 81 a duniya ga tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Lahadin nan.
Bola Tinubu
Samu kari