Bola Tinubu
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a cikin kasa da shekara daya a ofis ya dakatar da ministar jin kai da yaki da fatara, Dakta Betta Edu, daga mukaminta.
Betta Edu, dakatacciyar ministar jin kai da yaƙi da talauci ta riƙe manyan muƙamai a tarihin siyasarta kafin wannan abu ya faɗa kanta, mun tattara muku su.
Dakatacciyar Ministar Tinubu, Dakta Betta Edu ta gamu da cikas bayan an hana ta ganin Shugaba Tinubu a fadar Aso Rock a yau Litinin a birnin Abuja.
Manufofin gwamnatin tarayya na fuskantar barazana saboda beraye. Olatunbosun Oyintiloye ya nunawa Tinubu tulin kudi, ya bada shawarar hattara da barayi.
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) ta aike da sakon gayyata zuwa ga ministar jin kai da yaki da fatara, Betta Edu.
Ana tsaka da tsadar man fetur a Najeriya, Shugaba Tinubu ya tura wa shugaban NNPC sako a ranar Litinin. Tinubu ya taya Mele Kyari murnar cika shekaru 59.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya ziyarci Shugaba Bola Tinubu a fadar shugaban kasa da ke Abuja don tattauna matsalar tsaro da ta addabi jiharsa.
Ana zargin ma'aikatar jin kai da cinye wasu kudade yayin da ake tsaka da wahala. An bayyana irin kudaden da ake son nemowa a ofishin nan ba da dadewa ba a kasar.
Wasu tsoffin gwamnonin PDP sun ce ba za su yi duk wani da aka tsayar a zaben 2023 ba sai dai su yi Bola Ahmad Tinubu a zaben da za a yi shekarar 2027 mai zuwa.
Bola Tinubu
Samu kari