Bola Tinubu
Hukumar EFCC na cigaba da bincike kan badakalar N44bn da aka bankado a ma'aikatar jin kai da yaki da talauci. Hukumar ta fara bincikar bankuna uku.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya datse yawan kashe kudaden tafiye-tafiye ga mukarrabansa da sauran masu mukami da kaso 60 don rage wa gwamnati nauyi.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya aike da sakon kira ga ministan cikin gida. Tunji Ojo, kan badakalar wata kwangila da da ta haɗa da kamfaninsa.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sauke wasu shugabannin hukumomin gwamnatin tarayya biyu, waɗanda tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari ya nada.
Ba tare da wani bata lokaci ba, Betta Edu ta burma hannun hukuma domin bincike. Ministar fada ragar EFCC awa 24 bayan dakatar da ita a kan zargin karkatar N585m.
Sanata Ali Ndume wanda ya yaba ma shugaban kasa Bola Tinubu kan dakatar da Betta Edu, ya yi gagarumin gargadi a kan barayin yan siyasa masu tasowa.
Rahoton da muke samu yanzu na nuni da cewa Betta Edu, ministar ayyukan jin kai da kawar da fatara da aka dakatar ta isa shelkwatar hukumar EFCC da ke Abuja.
Kwanaki kadan bayan rasa matakin farko a Nahiyar Afirka, Alhaji Aliko Dangote ya koma matsayinsa na wanda ya fi kowa arziki a Nahiyar Afirka gaba daya yanzu.
Shehu Sani ya yaba ma Shugaban kasa Bola Tinubu kan daukar matakin gaggawa a takkadamar ministar jin kai, Betta Edu, na badakalar kudi a ma’aikatarta.
Bola Tinubu
Samu kari