Bola Tinubu
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya shiga ganawar gaggawa da manyan jami'an tsaron kasar a yanzu haka a fadarsa da ke birnin Abuja kan matsalar tsaron birnin.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta yi martani kan kiran da aka yi a kwnakin nan ga jam'iyyun adawa su yi hadaka domin kawar da ita a zaben 2027.
Rahotanni sun bayyana cewa ministan harkokin cikin gida, Olubunmi Tunji-Ola ya ki amsa gayyatar hukumar da'ar ma'aikata. Ana zargin Tunji-Ola da sa hannu a rashawa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan matsalar rashin tsaron da ta ta addabi kasar nan, shugaban kasar ya ce ba zai huta ba har sai ya ga karshenta.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da sauran manyan baki sun halarci bikin kaddamar da sabon littafi domin karrama tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Manyan masu fada aji daga bangarori daban-daban suna ta isa cibiyar taro ta jami’ar Ibadan, inda ake bikin cikar jigon APC, Cif Akande shekaru 85.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya ƙara jinjinawa Bola Ahmed Tinubu, shugaban Najeriya bisa abinda ya kira da ceton tsarin demokuraɗiyya a Najeriya.
Sabon bayani da suka fito a binciken da hukumar yaki da cin hanci da rashawa ke yi a badakalar ma’aikatar harkokin jin kai ya haifar da cece-kuce.
Gwamna Lucky Aiyedatiwa na jihar Ondo ya shirya yin garambawul a mukaman gwamnatinsa bayan rasuwar tsohon gwamnan jihar, Rotimi Akeredolu a watan Disamba.
Bola Tinubu
Samu kari