Bola Tinubu
Ministan tattali ya fadi tanadin da gwamnati tayi wa talaka a kan tsadar rayuwa. Wale Edun ya yi jawabi a lokacin da aka gayyace shi zuwa majalisar tarayya.
Shugaban kungiyar Izalar Jos, Sheikh Sani Yahaya Jingir ya yi magana kan zaban tikitin Musulmi da Musulmi inda ya ce bai taba dana sanin zaben Tinubu da Kashim ba.
Jami'yyar APC mai mulkin Najeriya ta zargin jam'iyyun adawa da ingiza mutane don yin zanga-zanga a biranen kasar musamman zanga-zangar da aka yi a Kano da Neja.
Rabaran Ejike Mbakah na cocin AMEN ya yi gargadi ga Shugaban kasa Bola Tinubu da ‘yan siyasa. Ya tuna yadda ya yi hasashen yunwa a kasar shekaru biyu da suka gabata.
Bashir Ahmad, tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya soki yunkurin gwamnan Kano Abba Yusuf inda ya bukaci da ya yi koyi da Babajide Sanwo-Olu.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana shirinsa na ganawa da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin sanar masa da kangin da mutane ke ciki a yanzu.
Jimillar basussukan da ake bin gwamnatin tarayya da na jihohi na iya haura naira tiriliyan 107.38 nan ba da jimawa ba bayan amincewa da sabon rance ga gwamnati.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce da kansa zai je na gana da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, kan halin yunwa da wahalar da ƴan Kano ke ciki ga azumi na zuwa.
Fadar shugaban kasa ta yi martani kan sukar salon yadda gwamnatin Tinubu ke tafiyar da tattalin arzikin kasar nan da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku, ya yi.
Bola Tinubu
Samu kari