Bola Tinubu
Shehu Sani ya ce bai kamata a fara sukar gwamnatin Tinubu ba daga yanzu duba da yadda gwamnatin Buhari ta kasance a shekarun baya da suka wuce na shi.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya ya bayar da shawara kan hanya mafi kyau da A a bi domin magance matsalar cin hanci da rashawa da ta addabi Najeriya.
Hukumar kula da wasan kwallon kafa ta Najeriya (NFF) ta yaba da irin gudunmawar da Shugaba Tinubu ya ba tawagar Super Eagles a gasar cin kofin AFCON.
Shehu Sani, tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya ya bayyana yadda hadiman gwamnatin Muhammadu Buhari suka yi kaca-kaca da goben Najeriya kafin miƙa mulki a 2023.
Ministan Harkokin Jiragen Sama, Festus Keyamo ya bayyana irin rarar makudan kudade har naira miliyan 943 idan aka mayar da ofishin FAAN daga Abuja zuwa Legas.
Fasto Olabisi Adegboye ya fallasa wadanda ke juya gwamnatin Tinubu da kuma hana shi yin abin kirki a kasar inda ya ce za a kore su kafin cika shekara daya.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya yi tsokaci kan gwamnatin Tinubu da ta Buhari a fannin magance matsalar rashin tsaro a ƙasar nan.
Karamin ministan tsaron Najeriya ya caccaki kungiyar dattawan jihar Katsina bisa barazanar da ta cewa Arewa ka iya jingine Tinubu a zaben 2027 idan ɓe gyara ba.
Shugaba Tinubu ya karfafi guiwar Super Eagles a yayin da take shirin buga wasan daf da na kusa da na karshe a gasar cin kofin nahiyar Afrika (AFCON) da Angola.
Bola Tinubu
Samu kari