Bola Tinubu
Mataimakin shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin ya yi magana kan halin kunci da ake ciki inda ya yabawa Tinubu kan kokarin da ya ke yi.
Hukumar IMF ta bai wa Shugaba Tinubu shawara kan cire tallafin mai da wutar lantarki inda ta bukaci a cire gaba daya saboda kudaden da ake kashewa.
Gwamnatin jihar Kano da rundunar 'yan sandan jihar sun tabbatar da daukar matakan tsaron da suka dace kan ziyarar uwargidan Shugaba Tinubu, Remi Tinubu.
Daga N30, 000, mafi karancin albashi zai iya dawo N1000000. Idan ba a shawo kan hauhawar farashi ba, NLC za ta kawo dogon buri wajen maganar karin albashi.
Kamfanonin DisCos sun samu sama da Naira biliyan 100 ta hanyar yi wa mutane karfa-karfa. Gwamnatin tarayya ta na sa ido a kan yadda ake cin kudin lantarki.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya jinjinawa kungiyar Super Eagles ta Najeriya bisa jajircewar da suka nuna a wasan karshe na gasar cin kofin nahiyar Afirka (AFCON)
'Yan Najeriya sun bayyana bacin ransu bayan ganin yadda Super Eagles ta fadi a wasan karshe na AFCON 2023, sun ce laifin shugaban kasa Tinubu ne.
Yayin da ake zanga-zanga kan tsadar rayuwa da ake ciki a Najeriya, Farfesa Farooq Kperogi ya yi gagarumin gargadi ga Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
A wani yunkuri na dakile hare-haren da 'yan bindiga ke kaiwa wasu garuruwa a jihar Filato, Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da kafa wani sansanin sojoji a jihar.
Bola Tinubu
Samu kari