Bola Tinubu
Shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Shehu Gabam ya dora laifin matsin tattalin arzikin da Najeriya ke ciki kan tsohuwar gwamnatin APC da Muhammadu Buhari ya jagoranta.
Mai fafutuka kare hakkin ɗan adam, Deji Adeyanju ya bayyana sunayen ministocin da yake ganin sun cancanci jinjina da kuma masu zaman dumama kujera.
Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya a gwamnatin Muhammadu Buhari, Babachir Lawal ya soki salon mulkin Bola Tinubu inda ya ce hawansa ke da wuya komai ya lalace.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada tsohon shugaban INEC farfesa Attahiru Jega shugaban kwamitin gudanarwa a jami'ar Usman Danfodiyo da ke Sokoto.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya nada shugabannin kwamitin gudanarwa da mambobinsu 555 a manyan makarantun Najeriya 111 a yau Asabar 18 ga watan Mayu.
Alhaji Aliko Dangote ya ce matatarsa za ta wadatar da Nahiyar Afirka da mai nan da watan Yuni da zamu shiga yayin da ƴan Najeriya ke fama da wahalar da mai.
Sheikh Sani Rijiyar Lemo ya gargadi Ministar harkokin mata, Uju Kennedy-Ohanenye da ta cire hannunta game da aurar da mata marayu 100 a jihar Niger.
A yau kuma an ji gwamnatin Bola Ahmed Tinubu. ta kwallafa rai a kan dukiyar 'yan fansho. Mutane sun ce babu hikima a taba kudin jama'a da sunan yin ayyuka.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Alhaji Yayale Ahmed da tsohon gwamnan Zamfara, Aliyu Shinkafi mukamai a Jami'o'i.
Bola Tinubu
Samu kari